Aisha Ahmad
3292 articles published since 27 Mar 2024
3292 articles published since 27 Mar 2024
A labarin nan, za a ji cewa mazauna Rijiyar Lemo da ke Layin Azman a Kano sun gamu da firgici a yammacin ranar Juma'a, 30 ga watan Janairu bayan fashewar wani abu.
Sojojin Najeriya sun samu nasarar hallaka wasu miyagun yan Boko Haram bayan an shafe kwanaki ana fakonsu da suka kai harin da ya shafe rayukan bayin Allah.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Kano, Abdullahi Umar Ganduje ba zai samu wani sassauci ba a shari'ar rashawa da gwamnatin Kano ke yi masa.
A labarin nan, za a ji cewa shaidan da hukumar EFCC ta gabatar a gaban kotu ya bayar da bayani a kan yadda tsohon gwamnan CBN ya kwashi miliyoyin Daloli daga bankin.
A labarin nan, za a ji cewa wata mata da miji sun shiga hannun yan sanda bayan an kama su suna daukar kudin fansar da suka nema daga 'yan uwan da abokansu.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon mai magana da yawun Shugaban kasa, Garba Shehu ya bayyana yadda Shugaba Bola Tinubu ya rika mulki ba da son rai ba.
A labarin nan, za a ji cewa binciken rundunar tsaron Najeriya ta gano shirin da aka yii wani jarumin Nollywood, Stanley Amadi na kifar da gwamnati.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin tarayya ta waiwayi jihar Kano inda Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya har ƙasa a lokacin da Gwamna da Mataimakinsa ke jin jiki.
A labarin nan, za a ji yadda kalaman Kwamishinan yaɗa labaran Gwamna, Ibrahim Abdullahi Waiya ya fusata NNPP da ta ce na da shi aka kafa gwamnatin Kano ba.
Aisha Ahmad
Samu kari