Aisha Ahmad
4003 articles published since 27 Mar 2024
4003 articles published since 27 Mar 2024
A labarin nan, za a ji cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi magana game da shirinsa na kawar da talauci daga fadin Najeriya da manufofinsa.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar hamayya ta ADC ta yi mamakin yadda ake samun karuwar kashe kudi a kamfanin mai ta NNPC ba tare da bayani ba.
A labarin nan, za a ji cewa Gwamnatin Tarayya ta fusata bayan rahoton cewa 'yan ta'adda sun kai hari makarantar mata da ke jihar Borno, ta yi bayani.
A labarin naan, za a ji cewa hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa ta sanar da jama'a rana da lokacin da za su zo karbar katin zabensu a jihar Osun.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon 'dan takarar shugaban kasa a Najeriya Rabiu Musa Kwankwaso ya yi martani ga kalaman tsohon gwamnan Borno Ali Modu Sheriff.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya hango yadda tikitin Muslim-Muslim zai yi wa takarar Bola Tinubu mummunar illa a 2027.
A labarin nan, za a ji tsohon ministan tsaron Najeriya, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya bayyana mafitar da za su bi wajen kawo karshen rashin tsaro idan sun ci zabe.
A labarin nan, za a ji cewa Majalisar dinkin duniya ta ce yan ta'adda sun dauki sabuwar dabara wajen ayyuka da kayan zamani wajen mugun aikinsu a sassa daban-daban.
A wannan labari za a ji yadda rashin fahimta game da zaben fitar da gwani a jam'iyyar APC a jihar Neja ya jawo matsalolin adawa da gwamnati mai ci.
Aisha Ahmad
Samu kari