Aisha Ahmad
3753 articles published since 27 Mar 2024
3753 articles published since 27 Mar 2024
A labarin nan, za a ji cewa gwamna Babagana Umara Zulum da tawagarsa sun ziyarci makarantar da yan ta'adda suka sace dalibai, an fara daukan mataki.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar hamayya ta NDC ta shiga matsala bayan an samu sabanin shugabanci lamarin da ke neman kassara ta a jihar Enugu.
A labarin nan za a ji cewa fitaccen malami, Sheikh Ahmad Abubakar Mahmud Gumi ya bayyana bukatar gwamnati na ta sake tsarin yaki da ta'addanci a Najeriya.
A labarin nan, za a ji tsohon gwamnan Kano ya koro bayani game da yadda gwamna Abba ya rabu da su, da kuma tsarin da za a bi wajen fitar da dan takara a 2027.
A labarin nan, za a ji cewa a karon farko bayan shekaru masu tarin yawa, kasar Saudiyya za ta samu rana ta tsaya a dai-dai tsakiyar Ka'aba a ranar Arfa.
A labarin nan, za a ji cewa Kwankwaso ya tsayar da Kassim Batayya a matsayin mutumin da zai yi wa NDC takara a kujerar Sanatan Kano ta Kudu a zaben 2027.
A labarin nan, za a ji cewa ADC za ta gudanar da zaben fitar da gwani don shirin zaben shugaban kasa a 2027 mai zuwa tsakanon Atiku da wasu manyan jam'iyya.
A labarin nan za a ji cewa masu neman tikitin takarar gwamna a jihar Gombe sun sanar da cewa an yi yunkurin cusa sunan Pantami a cikinsu a zaben fitar da gwani.
A labarin nan, za a ji yadda shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya bayyana irin halin da matsalolin Najeriya suka jefa shi a ciki, kamar sauran yan kasa.
Aisha Ahmad
Samu kari