Aisha Ahmad
4003 articles published since 27 Mar 2024
4003 articles published since 27 Mar 2024
A labarin nan za a ji 'dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar hadakar yan adawa ta ADC,Atiku Abubakar ya nemi bayanan motocin alfarma 39 da gwamnati ta ware kudinsu.
A labarin nan, za a ji Ladipo Johnson, makusancin Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya ce an sanar da Peter Obi halin da tafiyar OK movement kenciki na rikici da ya taso.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar NDC ta yi zargin gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta jihar Kano ta karbo makudan kudi na diyyar Hausawa da aka kashe a Uromi.
A labarin nan, za a ji Injiniya Ibrahim Abdullahi Karaye ya yi mamakin yadda gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta kori wasu ma'aikata saboda suna da alaka da Kwankwasiyya.
A labarin nan, za a ji cewa Barayan Karaye ya bayyaan yadda su ke kallon takarar gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf gabanin zaben 2027 da ke tafe a cikin yan watanni.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon babban kwamishinan Najeriya a Birtaniya, Alhaji Abubakar Alhaji ya koma ga Mahaliccinsa yayin da ya ke karban magani a Abuja.
A labarin nan za a ji cewa wasu daga cikin yan kasuwar man fetur a Najeriya sun yi kuka da yadda ake zargin NMDPRA da nuna son kai a rabon lasisin shigo da mai.
A labarin nan, za a ji cewa majalisar wakilan Najeriya ta fara gano kura-kuran da aka samu da suka bayar da dama ga hukumar bogi ta PFIPC da ake taƙaddama a kanta.
A labarin nan, za a ji cewa Atiku Abubakar da ke neman takarar shugaban kasa ya sanar da Bola Tinubu abin da ya dace ya mayar da hankali a kai ba ƴan adawa ba.
Aisha Ahmad
Samu kari