Abdullahi Abubakar
5748 articles published since 28 Afi 2023
5748 articles published since 28 Afi 2023
Gwamnan jihar Niger, Mohammed Umar Bago ya tallafawa dalibai da ke karatu a Jami'ar Abdulkadir Kure da ke jihar inda ya rage kaso 50 na kuɗin da suke biya.
Jami'yyar APC a Zamfara ta zargi Gwamna Dauda Lawal ta lalata tsaron jihar saboda rashin hada kai da karamin Ministan tsaro, Bello Matawalle wurin dakile matsalar.
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya yi karin haske kan matsalolin da Najeriya ke fuskanta inda ya ce sun wuce maganar sauya tsarin mulki.
Hadimin tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan, Doyin Okupe ya bayyana yadda mai gidansa ya gargadi gwamnatin Muhammadu Buhari kafin barin mulki.
Fitaccen matashin mai wa'azin Musulunci, Abdullateef Aliyu Maitaki da aka fi sani da Mufti Yaks ya rasu a jihar Niger a yau Asabar 1 ga watan Yuni.
Tsohon Ministan lafiya a lokacin mulkin Muhammadu Buhari, Isaac Adewole ya ce bai kamata a raba kudin giya da wasu jihohi da suka haramta sha da siyar da ita ba.
Yayin da jami'an tsaron Gwamnatin Tarayya ke gadin fadar Aminu Ado Bayero, ƴan tauri da ke gadin Sarki Muhammadu Sanusi II sun koka kan rashin ba su kulawa.
Sanata Rabiu Kwankwaso ya daura alhakin matsalolin da suka addabi yankin Arewacin Najeriya kan rashin adalci da kuma rashin kwarewa a shugabanci.
Kotu ta ba da belin tsohon ɗan sanda, DCP Abba Kyari bayan shafe watanni 27 a gidan gyaran hali kan zargin alaka da manyan masu hada-hadar miyagun kwayoyi.
Abdullahi Abubakar
Samu kari