Manyan abubuwan da ke faruwa a Najeriya
MANYAN ABUBUWAN DA KE FARUWA A NAJERIYA, CIKIN WANNAN MAKON.
![Manyan abubuwan da ke faruwa a Najeriya Manyan abubuwan da ke faruwa a Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/1120/vllkyt2lh2o46ro9j.jpeg?v=1)
Ga wasu daga cikin maganganun da wasu yan Kasar su kayi game da halin da Kasar ta Najeriya ke ciki. An tsinkayo wasu kalamai da aka furta wannan makon:
- Abayomi Nurain Mumuni, wani masani kan harkar tsaro kenan, yake kira da gwamnati Tarayya ta shigar da tsohon main a Shugaban Kasa shawara kan harkokin tsaro Sambo Dasuki, kotun duniya.
-Dr Chukwuemeka Ezeife yake bayani game da dalilin da ya hana sa goyon bayan yakin Biafra da sauran harkar kasa Najeriya.
-Ike Ekweremadu, Mataimakin Shugaban majalisar dattawar Kasar yake magana game da APC da ke kokarin tsige sa daga kujerar sa.
-Alhaji Sa’ad Abubakar (Sultan), Sarkin Musulmi.
-Sanata Chris Ngige, Ministan ayyuka game da yadda PDP ta kashe kasa, da kuma yadda Buhari ke ganin an gyara Najeriya.
-Dr. Junaidu Muhammad, tsohon dan majalisa a Jamhuriya ta biyu yake sukar Gwamnatin Buhari
-Gwamna Mohammed Abubakar na Bauchi.
-Sanata Ali Ndume yake ganin rikicin Melaye da Tinubu ba sa da wani fa’ida ga cigaban Najeriya.
KU KARANTA: JIBRIN ZAI KAI KARAR DOGARA
-Tsohon Shugaban Najeriya Obasanjo ke magana kan harkar badakalar kasafin kudi a Majalisa.
-Rundunar Sojin Najeriya dangane da tsagerun Neja-Delta.
Asali: Legit.ng