Manyan abubuwan da ke faruwa a Najeriya

Manyan abubuwan da ke faruwa a Najeriya

MANYAN ABUBUWAN DA KE FARUWA A NAJERIYA, CIKIN WANNAN MAKON.

Manyan abubuwan da ke faruwa a Najeriya

 

 

 

 

 

 

Ga wasu daga cikin maganganun da wasu yan Kasar su kayi game da halin da Kasar ta Najeriya ke ciki. An tsinkayo wasu kalamai da aka furta wannan makon:

- Abayomi Nurain Mumuni, wani masani kan harkar tsaro kenan, yake kira da gwamnati Tarayya ta shigar da tsohon main a Shugaban Kasa shawara kan harkokin tsaro Sambo Dasuki, kotun duniya.

-Dr Chukwuemeka Ezeife yake bayani game da dalilin da ya hana sa goyon bayan yakin Biafra da sauran harkar kasa Najeriya.

-Ike Ekweremadu, Mataimakin Shugaban majalisar dattawar Kasar yake magana game da APC da ke kokarin tsige sa daga kujerar sa.

-Alhaji Sa’ad Abubakar (Sultan), Sarkin Musulmi.

-Sanata Chris Ngige, Ministan ayyuka game da yadda PDP ta kashe kasa, da kuma yadda Buhari ke ganin an gyara Najeriya.

-Dr. Junaidu Muhammad, tsohon dan majalisa a Jamhuriya ta biyu yake sukar Gwamnatin Buhari

-Gwamna Mohammed Abubakar na Bauchi.

-Sanata Ali Ndume yake ganin rikicin Melaye da Tinubu ba sa da wani fa’ida ga cigaban Najeriya.

KU KARANTA: JIBRIN ZAI KAI KARAR DOGARA

-Tsohon Shugaban Najeriya Obasanjo ke magana kan harkar badakalar kasafin kudi a Majalisa.

-Rundunar Sojin Najeriya dangane da tsagerun Neja-Delta.

 

 

Asali: Legit.ng

Authors:
Muhammad Malumfashi avatar

Muhammad Malumfashi (Hausa writer) M. Malumfashi ya samu Digirin farko a ilmin komfuta a ABU Zaria. Baya ga haka ya yi Digirgir a fannin kula da bayanai da wani Digirgir a ilmin aikin jarida duk daga jami'ar. Malumfashi ya kan kawo labaran siyasa, addini, wasanni da al’ada. Ya halarci taron karawa juna sani iri-iri. Imel: muhammad.malumfashi@corp.legit.ng