Buhari ya yi sallar Juma'a a Saudiyya (Hotuna)

Buhari ya yi sallar Juma'a a Saudiyya (Hotuna)

Shugaba Muhammadu Buhari ya yi sallar Juma'a a babban masallacin Makkah da ke Saudiyya tare da kimanin shugabanin kasashen duniya 53 da daruruwan mabiya addinin musulunci.

Kamfanin dillancin labarai NAN ta ruwaito cewa Buhari da sauran shugabanin kasahen duniya sun tafi kasa mai tsarkin ne domin hallartar taron Kungiyar Hadin Kan Kasashen Musulmi (OIC) karo na 14.

Taron wadda Sarkin Saudiyya Salman bin Abdulaziz Al Saud ne mai masaukin baki zai fara ne misalin karfe 12 na dare.

Wadanda suka yiwa shugaba Buhari rakiya sun hada da gwamnonin jihar Osun, Niger da JIgawa.

An sa ran shugaba Buhari zai gana da wasu shugabani kasashen duniya kafin ya dawo gida Najeriya a ranar Lahadi kamar yadda NAN ta ruwaito.

Buhari ya yi sallar Juma'a a Makkah tare da wasu shugabanin kasashe (Hotuna)
Shugaba Buhari tare da takwararsa na kasar Chadi, Idris Deby bayan sallar Juma'a a Makkah
Asali: Twitter

Buhari ya yi sallar Juma'a a Makkah tare da wasu shugabanin kasashe (Hotuna)
Shugaba Buhari tare da shugaban kasar Chadi, Idris Deby bayan sallar Juma'a a masallacin Makkah
Asali: Twitter

DUBA WANNAN: Diyar Atiku ta ce ba za ta taba mantawa da mulkin APC ba

Buhari ya yi sallar Juma'a a Makkah tare da wasu shugabanin kasashe (Hotuna)
Shugaba Buhari da shugaban NITDA, Aliyu Pantami da Shugaba Macky Sall na Senegal a Makkah
Asali: Twitter

Buhari ya yi sallar Juma'a a Makkah tare da wasu shugabanin kasashe (Hotuna)
Shugaba Buhari da Shugaba Idris Deby na Chadi da Macky Sall na Senegal bayan sallar Juma'a a Makkah
Asali: Twitter

Muhimmiyar sanarwa: Shafin NAIJ.com Hausa ya koma LEGIT.ng Hausa. Mun gode da kasancewarku tare da mu.

Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:

Facebook: https://facebook.com/legitnghausa

Twitter: https://twitter.com/legitnghausa

Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,

Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng

Ku Latsa: Domin karuwa cikin wannan wata mai albarka na Ramadana

Asali: Legit.ng

Authors:
Aminu Ibrahim avatar

Aminu Ibrahim (Hausa HOD) Aminu Ibrahim leads the Hausa Desk at Legit.ng. He holds a Bachelor's degree in Microbiology from Ahmadu Bello University, Zaria, and pursued further with a Master's degree in Environmental Microbiology from Federal University Dutse, Jigawa. With over seven years of experience, Aminu has honed his craft in news reporting and content editing, weaving narratives that captivate and inspire audiences: aminu.ibrahim@corp.legit.ng or +2348030996164