Kasar Saudiya
Mohammed Al-Issa ya gana da Tinubu a Abuja bayan taron JIBWIS da Muslim World League, inda aka amince da Abuja Declaration kan zaman lafiya a Yammacin Afirka.
A labarin nan, za a ji cewa kasar Amurka ta fitar da daftarin sulhu a Gaza mai dokoki 15, amma Isra'ila ta ce sai dai bayan ran ta ne za a samar da ƙasar Falasdinu.
Najeriya ta yi Allah wadai da harin Houthi kan fararen hula a Saudiyya, ta buƙaci kamun kai da ƙara ƙoƙarin diflomasiyya domin kawo ƙarshen rikicin.
Mutane 334 daga ƙasashe 133 za su fafata a gasar Alƙur’ani ta Sarki Abdulaziz a Makkah, inda ake neman kyautar Riyal miliyan 10.26, wato Naira biliyan 3.7.
A labarin nan za a ji cewa akwai wadansu yan Najeriya da a yanzu haka ke tsare a kurkuku daban-daban da je Saudiyya kuma an ki sakinsu dukda gama wa'adinsu.
Jakadan Najeriya a Saudiyya ya bayyana dalilin da ya sa wasu ’yan Najeriya ke ci gaba da zama a gidajen yarin Saudiya bayan kammala hukuncin daurin su.
Dan majalisar dokokin Iran, Ebrahim Rezaei, ya gargadi Saudiyya cewa yarjejeniyar tsaro da ta kulla da Pakistan da Turkiyya ba za ta tabbatar mata da tsaro ba.
Saudi Arabia, Turkiyya da Pakistan za su sanya hannu kan yarjejeniyar tsaro a Jeddah sakamakon karuwar tashin hankali da hare-hare a yankin Gabas Tsakiya.
A labarin nan, za a ji cewa masu ruwwa da tsaki sun gano cewa ana samun karuwar cin zarafin Musulmi a kasashen Turai yayin da ke kokarin dakile kyamar.
Kasar Saudiya
Samu kari