![Hajji: An sauke farali, sahun farkon alhazan Kano na hanyar dawowa gida daga Saudi](https://cdn.legit.ng/images/560x315/57ba8bbd2d94c409.jpeg?v=1)
Kasar Saudiya
![Hajji: An sauke farali, sahun farkon alhazan Kano na hanyar dawowa gida daga Saudi](https://cdn.legit.ng/images/560x315/57ba8bbd2d94c409.jpeg?v=1)
![Hajji 2024: Alhazai 5 daga jihar Kebbi sun riga mu gidan gaskiya a Saudiyya](https://cdn.legit.ng/images/560x315/8ec0d54062b78230.jpeg?v=1)
![Lokaci ya yi: Wata Hajiya daga jihar Neja ta rasu a Saudiyya](https://cdn.legit.ng/images/360x203/8ec0d54062b78230.jpeg?v=1)
![Hajj 2024: An shiga jimami bayan Alhazan Najeriya 2 sun riga mu gidan gaskiya](https://cdn.legit.ng/images/360x203/d17ca3c40d0eae93.jpeg?v=1)
![Saudiyya da UAE sun umarci takaita lokutan sallar Juma'a, sun jero dalilai](https://cdn.legit.ng/images/360x203/69f3d60707af3ecf.jpeg?v=1)
![Najeriya ta samu kwangila daga Saudiya, za a riƙa fitar da nama da waken soya](https://cdn.legit.ng/images/360x203/7ba117eb6e08fe5a.jpeg?v=1)
![Jerin mahajjatan Najeriya da suka rasu yayin aikin hajjin 2024 da jihohinsu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/54450451cce91bd2.jpeg?v=1)
Hukumomi a kasar Saudiyya sun sanar da rasuwar wasu mahajjatan Najeriya da dama yayin aikin hajjin bana na shekarar 2024 da muke ciki daga jihohi daban-daban.
![Darajar Najeriya ta kara sama a Saudiyya, mahajjaci ya mayar da kudin tsintuwa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/aafd1c11c09f791e.jpeg?v=1)
Hukumar NAHCON ta jinjinawa mahajjaci mai suna Muhammad Na'Allah daga yankin Gummi a jihar Zamfara da ya mayar da kudin tsintuwa da suka kai €1,750.
![An naɗa sabon mai rike makullin ɗakin Ka'aba, ya yi alkawari ga al'ummar Musulmi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/8880afeb199046e4.jpeg?v=1)
Kasar Saudiyya ta amince da nadin Sheikh Abdulwahab Al-Shaibi a matsayin sabon mai rike makullin ɗakin Ka'aba. Shi ne na 110 a tarihin masu rike makullin
![Hajji Mabrur: Jirgin farko da ya kwaso alhazan Najeriya daga Saudiya ya iso gida](https://cdn.legit.ng/images/190x107/f8a6e37f340b4784.jpeg?v=1)
Jirgin farko da ya kwaso alhazan Najeriya daga Saudiya ya Iso gida. Kashi na farko na alhazai 410 daga jihar Kebbi da suka yi aikin Hajjin bana sun dawo gida.
![Muhimman bayanai 5 da ba a sani ba a kan tarihin ajiye makullin dakin Ka’aba](https://cdn.legit.ng/images/190x107/5910c2c0feda9abf.jpeg?v=1)
Saleh Al-Shaibi ne na 109 cikin wadanda suka rike makullin Ka'aba tun daga kan sahabi Usman Bin Dalha. Yan kabilar Shaibah ne ke rike da makullin a tsawon tarihi.
![InnalilLahi: An shiga jimami bayan rasuwar mai gadin Ka'abah na 109 a Makkah](https://cdn.legit.ng/images/190x107/12c9307b54a5bd2a.jpeg?v=1)
Mai gadi da ke rike da makullin Ka'abah, Dakta Saleh Bin Zain Al-Shaibi ya rasu da safiyar yau Asabar inda aka yi sallar jana'izarsa a Masallacin Harami.
![Hajj 2024: Alhazai 600 ƴan ƙasa 1 sun mutu a Saudiyya, an gano silar ajalinsu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/8ec0d54062b78230.jpeg?v=1)
Rahotanni sun bayyana cewa Ƙasar Masar ta rasa alhazai 600 waɗanda suka rasu sakamakon tsananin zafin da aka yi fama da shi a aikin hajjin bana a Saudiyya.
![Wani Alhaji ya fito da ƙimar Najeriya a lokacin da ya tsinci maƙudan daloli a Madinah](https://cdn.legit.ng/images/190x107/d17ca3c40d0eae93.jpeg?v=1)
Alhaji daga jihar Jigawa ya ƙara ɗaga kimar Najeriya yayin da ya mayar da jakar kuɗin da ya tsinta a Masallacin Annabi SAW a Madinah, ya yi cigiya bai ga mai ita ba.
![InnalilLahi: An shiga jimami bayan rasuwar jigon APC a Saudiya yayin aikin hajji](https://cdn.legit.ng/images/190x107/490591bae30f2055.jpeg?v=1)
Najeriya ta sake babban rashi bayan rasuwar Hajiya a kasar Saudiyya mai suna Ramota Bankole wacce ta kasance jajirtacciya a jam'iyyar APC da ta rike mukamai.
Kasar Saudiya
Samu kari