Kasar Saudiya
A labarin nan, za a ji cewa Tehran ta yi mamaki da aka jingina mata wasu manyan hare-hare da aka kai kan kadarorin kasar Amurka da ke Saudiyya a yan kwanakin nan.
Amurka da Saudiyya sun kai hare-hare kan kungiyoyin da Iran ke marawa baya a Iraki bayan hare-haren jirage marasa matuki kan cibiyoyin man Saudiyya.
Iran ta zargi wasu ƙasashen Gabas ta Tsakiya da taimaka wa Amurka kai hare-hare a kanta, tana mai cewa sun ba dakarun Amurka damar amfani da yankunansu.
Al-Ittihad ta Saudiyya ta gabatar da tayin Euro miliyan 10.5 domin daukar Wilfred Ndidi, yayin da Beşiktaş ke jiran sabon kocinta ya yanke hukunci.
Shugaba Bola Tinubu ya karɓi gayyata daga Yariman Saudiyya Mohammed bin Salman domin halartar taron Future Investment Initiative na duniya da za a yi a Riyadh.
Kotun bincike a Landan ta bayyana cewa Yarima Abdullah bin Fahad na Saudiyya ya mutu ne sakamakon haɗa barasa, GHB da magungunan rage damuwa a wani otel.
A labarin nan, za a ji cewa wasu daga cikin mazauna jihar Kano sun bayyana takaici game da yadda gwamna Abba Kabir Yuauf ya raba Naira miliyan 100 ga yan dangwale.
Netanyahu ya ce shiga yarjejeniyar Abraham Accords da Saudi Arabiya za ta zama babban ci gaba ga zaman lafiya, yayin da Trump ya danganta yarjejeniyar nukiliya.
Donald rump ya ce yarjejeniyar nukiliyar Amurka da Saudiyya za ta tabbata ne idan Riyadh ta amince da Isra'ila ta hanyar shiga Yarjejeniyar Abraham.
Kasar Saudiya
Samu kari