
Kasar Saudiya







Hukumomo a ƙasar Saudiyya aun tabbatar da ganin jinjirin watan Ramadan yau Jumu'a, 28 ga watan Fabrairu, sun umarci musulmi su tashi da azumi gobe Asabar.

Kasar Saudiyya ta fitar da sanarwa kan duba watan Ramadan na azumin 2025. Ta ce akwai gajimare a wasu yankuna yayin da ake jiran sanarwa ta karshe.

Kotun kolin ƙasar Saudiyya ta bukaci al'ummar musulmi su fara duban jinjirin watan Ramadan daga gobe Juma'a, 29 ga watan Sha'aban, 1446 bayan Hijira.

Gwamnatin kasar Saudiyya ta aikowa Najeirya da tallafin dabino tan 100, za a raba shi a babban birnin tarayya Abuja da Kano a watan azumin Ramadan.

Limami kuma mai lura da masallacin Harami,Sheikh Dr Abdur Rahman As-Sudais ya gargadi masu nuna rashin ladabi a kabarin Manzon Allah SAW da ke Madina.

Rahoto ya zo cewa kusa a jam'iyyar APC, kuma tsohon kwamishina, Musa Iliyasu Kwankwaso ya ce yan adawa sun kullo makircin bata wa shugaban hukumar NAHCON suna.

A farkon watan Fabrairu kasar Saudiyya ta sauya dokar shige da fice wacce za ta shafi Najeriya Najeriya, Algeria, Egypt, Ethiopia, Morocco, Sudan daTunisia a Afrika.

Gwamnatin jihar Jigawa ta yi hadaka da masana daga Saudiyya domin habaka noman dabino, za a mayar da Jigawa mafi yawan noma da samar da dabino a Najeriya da Afrika.

An yi ta ce-ce-ku-ce bayan gwamnatin jihar Ebonyi ta bukaci shugabannin kananan hukumomi 13 su dauki nauyin akalla Mahajjaci daya don aikin Hajjin 2025.
Kasar Saudiya
Samu kari