Kasar Saudiya
Fadar White House ta bayyana cewa shugaban Amurka zai so kasashe Larabawa su biya shi makudan kudin da ya kashe a yaki da kasar Iran da ya kai hare-hare.
Iran a kai hare-hare masu zanfi sansanin Prince Sultan d ake Saudiyya, ind ata raunata akalla sojojin Amurka 12, wasu biyu na cikin mawuyacin hali.
Shugaban Turkiyya, Recep Tayyip Erdogan ya gargadi cewa yakin Iran na jefa Gabas ta Tsakiya cikin mummunan rikici wanda ya jawo asarar dukiyoyin al'umma.
Yarima Mohammed bin Salman ya matsa wa Donald Trump lamba domin ya ci gaba da yaƙi da Iran, inda ya bayyana lamarin a matsayin "dama" ga yankin Gabas ta Tsakiya.
Yayin da ake ci gaba da yaki a Gabas ta Tsakiya, Iran ta sake harba makamai masu linzami zuwa Isra’ila, inda aka samu raunuka a birnin Tel Aviv na ƙasar.
Aƙalla jami'an sojoji shida sun mutu bayan wani jirgin helikwafta na sojan kasar Qatar ya fadi sakamakon matsalar fasaha a Gabas ta Tsakiya da ake yaki.
Kasar Saudiyya ta umarci jami'an diflomasiyyar Iran su fice cikin awa 24 bayan zargin kai hare-hare. Wannan ya kara dagula rikicin Amurka da Isra'ila da Iran.
Kasashen Larabawa ciki har da Saudiyya da Turkiyya sun yi Allah wadai da harin kasar Isra’ila kan Syria, suna kira ga duniya ta dauki matakin gaggawa.
Ma’aikatar harkokin wajen Rasha ta gayyaci jakadan Isra’ila Oded Joseph domin bayani kan harin da ya jikkata ‘yan jaridar RT a Lebanon wanda ya jawo magana.
Kasar Saudiya
Samu kari