Kasar Saudiya
Ministan harkokin wajen kasa mai tsarki, Faisal bin Farhan Al Saud ya sami tattaunawa da wasu takwarorinsa na kasashen Gabas ta Tsakiya ciki har da Iran.
Kasashen UAE, Kuwait, da Bahrain sun fuskanci harin makaman Iran yau Laraba, 8 ga Afrilu, 2026, sa'o'i kadan bayan sanarwar tsagaita bude wuta yau.
Ofishin jakadancin Amurka a kasar Saudiyya ya gargadi Amurkawa kan zuwa aikin Hajjin bana na 2026 saboda yakin da Donald Trump ya kaddamar a Iran.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar IRGC da ke Iran ta ce ba za ta nade hannayenta tana kallon Amurka na luguden wuta a kan muhimman wurare a kasar ga.
Kasashen da musulmi suka fi rinjaye ciki har da Saudiyya da Masar sun nuna adawada dokar hukuncin kisa da Isra'ila ta amince da ita kan Falasdinawa.
Fadar White House ta bayyana cewa shugaban Amurka zai so kasashe Larabawa su biya shi makudan kudin da ya kashe a yaki da kasar Iran da ya kai hare-hare.
Iran a kai hare-hare masu zanfi sansanin Prince Sultan d ake Saudiyya, ind ata raunata akalla sojojin Amurka 12, wasu biyu na cikin mawuyacin hali.
Shugaban Turkiyya, Recep Tayyip Erdogan ya gargadi cewa yakin Iran na jefa Gabas ta Tsakiya cikin mummunan rikici wanda ya jawo asarar dukiyoyin al'umma.
Yarima Mohammed bin Salman ya matsa wa Donald Trump lamba domin ya ci gaba da yaƙi da Iran, inda ya bayyana lamarin a matsayin "dama" ga yankin Gabas ta Tsakiya.
Kasar Saudiya
Samu kari