Kasar Saudiya
Kamfanin sufuri na Flynaa ya tabbatar da cewa za a fara debo yan Najeriya da suka sauke farali a kasa mai tsarki a 2026 zuwa gida Najeriya daga yau Laraba.
A labarin nan, za a ji cewa duk da boye-boyen da kasar Amurka ke yi, an gano girman asarar da Iran ta jawo mata a yakin da aka fara a Fabrairu, 2026.
Gwamnan jihar Sokoto, Ahmed Aliyu Sokoto, ya ba da gudunmawar kudi ga manajjatan jihar da ke a Saudiyya. Gwamnan ya ba su kudin a matsayin kyautar Sallah.
Kasar Saudiyya na fuskantar yanayi na zafi sakamakon dumamar yanayi da kuma kona makamashi. Hakan na jefa mahajjata cikin mawuyacin hali a saudiyya.
An samu labarin rasuwar wani Alhaji dan Najeriya a kasar Saudiyya bayan zuwa Muzdalifah daga filin hawan Arafa. Hukumomi ba su fitar da sunan marigayin ba.
Hukumar ƙididdiga ta Saudiyya ta bayyana cewa mahajjata miliyan 1.7 ne suka gudanar da aikin Hajjin 2026, adadin da ya haura na bara. Mahajjata sun yi magana.
Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa ya fadi darusa 10 da ya kamata kowane Musulmi ya kowa a yau ranar Arafa, 9 ga watan Zul Hijja, sun hada da neman gafara da tuba.
Saudiyya ta sanar da cewa za a fassara hudubar ranar Arfa ta aikin Hajjin 2026 zuwa harsuna 35 ciki har da Hausa, Yarbanci domin Musulmai su amfana.
A labarin nan, za a ji cewa a karon farko bayan shekaru masu tarin yawa, kasar Saudiyya za ta samu rana ta tsaya a dai-dai tsakiyar Ka'aba a ranar Arfa.
Kasar Saudiya
Samu kari