Matatar mai ta dangote ta karbi kayan aiki na musamman don fara aiki

Matatar mai ta dangote ta karbi kayan aiki na musamman don fara aiki

- A Legas ake aikin gina matatar man ta Dangote

- Zata fi kowacce girma a nahiyar Afirka

- Zata fara aiki ne a badi in sha'a kaddara

Matatar mai ta dangote ta karbi danyen mai na farko don fara aiki
Matatar mai ta dangote ta karbi danyen mai na farko don fara aiki
Asali: UGC

Wani katafaren jirgin ruwa daga kasashen Yammacin duniya ya iso Ikko bakin teku don fara sauke wasu muhimman kayan ayyuka da ake bukata a matatar mai ta Dangote, wadda ake sa rai zata hau aiki gadan-gadan a badi.

Matatar, wadda ke jihar Legas, zata fara tace mai wanda ake sa rai NAjeriya da makwabta zasu mora, zata fi kowacce kafasiti a nahiyar Afirka.

Jirgin ruwan, na kamfanin BB Chartering, ya kwaso kayan aikin ne daga Dubai, da ma Afirka ta kudu.

DUBA WANNAN: Matatun mai sun fado warwas

Dangote dai yace yaci bashin akalla dala biliyan hudu da rabi, don a samu a kammala matatar a kan kari.

Latsa wannan domin samun labarai a wayar ku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa&hl=en

Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:

Facebook: https://facebook.com/naijcomhausa

Twitter: https://twitter.com/naijcomhausa

Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,

Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng

Asali: Legit.ng

Authors:
Mudathir Ishaq avatar

Mudathir Ishaq Mudathir Ishaq is the head of the Hausa desk at Legit.ng. He studied Industrial Chemistry as first degree at the University of Abuja, Journalism (CSR Specialization) with the Michigan State University and runs MSc Industrial Chemistry from the Nasarawa State University, Keffi. With more than a decade experience in news reporting and content editing, he has interviewed influential personalities. He can be reached on: mudathir.ishaq@corp.legit.ng