Wata mata ta haifi kadangare a Port Harcourt (hotuna)

Wata mata ta haifi kadangare a Port Harcourt (hotuna)

Da farko mun kawo rahoton cewa a ranar Laraba, 28 ga watan Yuni wata mata dake dauke da cikin watanni 16 ta haifi kifin ruwa bayan wani addu’a a cocin Afrika ta Kudu.

‘Yan sa’o’I kadan bayan wannan, wani labara ya bazu a yanar gizo na yadda wata mata ta haifi kadangare.

KU KARANTA KUMA: Auren wuri na kawo koma bayan tattalin arziki

A cewar wani mai amfani da shafin Facebook Meshach Jaja wanda ya yada labarin a shafin sa, ya buga hotunan matar tare da taken:

“Ina cikin tsoro a nan, yau nag a rayuwa… wata mata a garin Rumuosi dake karamar hukumar Obio/Akpor ta shiga nakuda sannan ta haifi kadangare mai rai, ana mugunta a duniya. Allah yay i mata gafara sannan kuma ka yaye mata kuncin ta."

Kalli rubutun a kasa:

Kalli sharhi a kasa:

Ku biyo mu a https://www.facebook.com/naijcomhausa

Ko a http://twitter.com/naijcomhausa

Kalli wannan bidiyo na Legit.ng a kasa:

Asali: Legit.ng

Authors:
Mudathir Ishaq avatar

Mudathir Ishaq Mudathir Ishaq is the head of the Hausa desk at Legit.ng. He studied Industrial Chemistry as first degree at the University of Abuja, Journalism (CSR Specialization) with the Michigan State University and runs MSc Industrial Chemistry from the Nasarawa State University, Keffi. With more than a decade experience in news reporting and content editing, he has interviewed influential personalities. He can be reached on: mudathir.ishaq@corp.legit.ng