Abun Al Ajabi
Shugaba Donald Trump ya soki Faransa saboda hana jiragen Amurka masu ɗauke da kayan soja zuwa Isra’ila wucewa ta sararin samanta yayin rikicin Iran.
Shugaba Bola Tinubu ya sanar da bude asusun tallafawa sojoji da iyalansu, inda ya sadaukar da dukkan albashinsa tun hawan mulki a matsayin kudin somin-tabi.
Sarkin Ogbagi a Ondo, Oba Victor Adetona, ya jikkata bayan wani mutum guda ya kai masa hari a cikin fadarsa da ke karamar hukuma Akoko ta Arewa maso Yamma.
Fasto Ezekiel Dachomo ya bayyana yadda ya taba zama shahararren dan ta’adda da dillalin kwayoyi a kauyensu kafin ya tuba ya rungumi addinin Kirista.
Wadanda suka tsinci kansu a takardun Jeffrey Epstein sun kai karar gwamnatin Amurka da kamfanin Google kan fallasa sunayensu da hotunansu daga baya.
Rundunar 'yan sanda ta kama mutane hudu bisa zarginsu da hannu a damfar wani tsohon janar na sojan Najeriya da sunan ministan Abuja, Nyesom Wike a Abuja.
Gwamnan jihar Delta, Sheriff Oborevwori ya yi alhinin rasuwar hadiminsa, wanda ke tsare masa duk wasu ayyukan da zai yi, an ce ya rasu ne a wurin taro.
Wani dan jarida mai zaman kansa a kasar Amurka, Nathan Levins ya yi ikirarin cewa Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu ya rasu. Ya ce an yi zaman makoki.
Wata mata a Najeriya ta haifi jarirai hudu lokaci guda, lamarin ya jawo damuwa, saboda kudin jinya na Naira miliyan uku hakan ya jawo aka rike ta a asibiti.
Abun Al Ajabi
Samu kari