Abun Al Ajabi
NESREA ta fara bincike kan wani sinadari da ake zargin ya zube a hanyar Kaduna-Abuja tare da gargaɗin jama'a su guji wurin domin tsira daga kowane hadari.
'Yan sandan Jigawa sun fara bincike kan mutuwar wani mutum mai shekaru 60 da ya rasu a wani otal da ke Dutse bayan ya shiga tare da budurwa da maganin karfn maza.
Mutane uku sun ji rauni sakamakon girgizar kasa mai maki 5.7 da ta afkawa jihar Kermanshah a yammacin kasar Iran a ranar Litinin bayan wacce aka yi a baya.
Girgizar kasa mai karfin maki 5.0 ta afku a Khuzestan na Iran yayin da rikicin Iran da Amurka ke kara tsananta, jami'an ceto sun fara tantance barnar.
Dan gwagwarmayar Indiya Sonam Wangchuk ya kwashe kwanaki 20 yana yajin cin abinci, kafin 'yan sanda su kai shi asibiti saboda tabarbarewar lafiyarsa.
Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya yi barkwanci kan bidiyon da ya yaɗu, yana cewa sun fara ɗauka cewa na'urar AI ce ta ƙirƙire shi.
Wani bincike ya tabbatar da cewa bidiyon da ake yaɗawa da ikirarin ana sayar da Kiristocin Arewacin Najeriya bayi ya yaudari jama'a, domin ba daga Najeriya yake ba.
Adeniyi Adeyemi ya bayyana shirye-shiryen sa na hadin gwiwa da ICPC bayan Shugaban kasa, Bola Tinubu ya umarci hukumar ta binciki huldar hkumar PFIPC.
Rahotanni sun nuna cewa barci ya dauke wasu 'yan bindiga masu garkuwa da mutane bayan sace wasu jama'a, inda jama'ar suka tsere suka gudu daga dajin.
Abun Al Ajabi
Samu kari