Hajjin bana: Kunji zunzuruntun kudin da maniyyatan jihar Kaduna zasu biya

Hajjin bana: Kunji zunzuruntun kudin da maniyyatan jihar Kaduna zasu biya

- Maniyyatan jihar Kaduna zasu biya Naira Miliyan 1.5 a matsayin kudin Haji bana.

- Jami’in dake kula da hudda da jama’a na hukumar Alhazai na jihar Kaduna Abdullahi Yunusa ne ya sanar da haka a Kaduna.

Maniyyatan jihar Kaduna zasu biya Naira Miliyan 1.5 a matsayin kudin Haji bana.

Jami’in dake kula da hudda da jama’a na hukumar Alhazai na jihar Kaduna Abdullahi Yunusa ne ya sanar da haka a Kaduna.

Yace hukumar kula da aikin Haji ta kasa ne ta sanar masu haka a wata wasika da ya ke bada bayanai akan yadda aka kasafta kudaden da abin da kowani maniyyaci zai biya.

Hajjin bana: Kunji zunzuruntun kudin da maniyyatan jihar Kaduna zasu biya
Hajjin bana: Kunji zunzuruntun kudin da maniyyatan jihar Kaduna zasu biya

Yace za a ba kowani mahajjaci Dala 800 a matsayin kudin guziri.

Legit.ng ta samu labarin cewa daga karshe Yunusa yayi kira ga maniyyata da su hanzarta cikata kudaden su Kafin lokaci ya kure.

Ku ci gaba da bin mu a Facebook: https://www.facebook.com/naijcomhausa da

Kuma Tuwita: https://www.facebook.com/naijcomhausa

Asali: Legit.ng

Authors:
Mudathir Ishaq avatar

Mudathir Ishaq Mudathir Ishaq is the head of the Hausa desk at Legit.ng. He studied Industrial Chemistry as first degree at the University of Abuja, Journalism (CSR Specialization) with the Michigan State University and runs MSc Industrial Chemistry from the Nasarawa State University, Keffi. With more than a decade experience in news reporting and content editing, he has interviewed influential personalities. He can be reached on: mudathir.ishaq@corp.legit.ng