Aikin Hajji
NAHCON ta buƙaci masu niyyar Hajjin 2027 su fara biyan ajiyar Naira miliyan biyar, yayin da Kwara da Taraba suka sanya wa'adin kammala biyan kuɗi.
Hukumar Kula da Aikin Hajji ta Ƙasa (NAHCON), ƙarƙashin jagorancin Shugabanta, ta yi albishir da shirin mayar wa mahajjata wasu daga cikin kudin da suka biya.
An kama mutane bakwai da ake zargin kwamandojin Boko Haram da ISWAP ne bayan dawowa daga Hajji a Katsina, bisa bayanan tsarin tantance tsaro da aka inganta.
An samu rahoton rasuwar daya daga cikin Alhazan Najeriya da ke kasa mai tsarki. Alhajin ya rasu ne bayan ya gamu da hatsarin mota a birnin Makkah.
Mata biyu daga mahajjata daga jihar Sokoto sun riga mu gidan gaskiya a Makkah bayan kammala aikin Hajjin 2026 cikin nasara, kamar yadda jami'ai suka tabbatar.
Kamfanin sufuri na Flynaa ya tabbatar da cewa za a fara debo yan Najeriya da suka sauke farali a kasa mai tsarki a 2026 zuwa gida Najeriya daga yau Laraba.
Hukumar kula da Alhazai ta kasa (NAHCON), ta shirya fara jigilar mahajjata zuwa gida Najeriya. NAHCON ta bayyana cewa za a fara jigilar a cikin watan Yunin 2026.
Gwamnan jihar Sokoto, Ahmed Aliyu Sokoto, ya ba da gudunmawar kudi ga manajjatan jihar da ke a Saudiyya. Gwamnan ya ba su kudin a matsayin kyautar Sallah.
Kasar Saudiyya na fuskantar yanayi na zafi sakamakon dumamar yanayi da kuma kona makamashi. Hakan na jefa mahajjata cikin mawuyacin hali a saudiyya.
Aikin Hajji
Samu kari