![Hajj Mabrur: Hukumar NAHCON ta kammala jigilar Alhazai zuwa gida Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/560x315/57ba8bbd2d94c409.jpeg?v=1)
Aikin Hajji
![Hajj Mabrur: Hukumar NAHCON ta kammala jigilar Alhazai zuwa gida Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/560x315/57ba8bbd2d94c409.jpeg?v=1)
![Yadda yan sanda suka sasanta Sarki da liman bayan rikici a kan zuwa aikin Hajji](https://cdn.legit.ng/images/560x315/e20591df3759e329.jpeg?v=1)
![Hajji: An sauke farali, sahun farkon alhazan Kano na hanyar dawowa gida daga Saudi](https://cdn.legit.ng/images/360x203/57ba8bbd2d94c409.jpeg?v=1)
![NSCDC ta kama ɗan damfara da ya karbi N4.5m domin samar da kujerun Hajji](https://cdn.legit.ng/images/360x203/c1aa1cc6b363e4fb.jpeg?v=1)
![Lokaci ya yi: Wata Hajiya daga jihar Neja ta rasu a Saudiyya](https://cdn.legit.ng/images/360x203/8ec0d54062b78230.jpeg?v=1)
![Hajj 2024: An shiga jimami bayan Alhazan Najeriya 2 sun riga mu gidan gaskiya](https://cdn.legit.ng/images/360x203/d17ca3c40d0eae93.jpeg?v=1)
![Kungiyar musulmi ta yi ƙarar sarkin Ogbomoso, kotu ta haramta tsige limamin Juma'a](https://cdn.legit.ng/images/190x107/1be47576037382d3.jpeg?v=1)
Mai shari’a K.B. Olawoyin na babbar kotun Oyo ya haramtawa Sarkin Ogbomoso, Oba Afolabi Ghandi Olaoye tsige babban limamin Ogbomoso, Sheik Teliat Yunus Ayilara.
![Limami ya shiga matsala kan zuwa aikin hajji babu izinin basarake, an yi masa barazana](https://cdn.legit.ng/images/190x107/0b72f2e12840594e.jpeg?v=1)
Sarkin Ogbomoso da ke jihar Oyo, Oba Afolabi Ghandi ya kalubalanci limamin masallacin Juma'a kan saba ka'idar da suka yi kafin nada shi mukami a jihar.
![Jerin mahajjatan Najeriya da suka rasu yayin aikin hajjin 2024 da jihohinsu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/54450451cce91bd2.jpeg?v=1)
Hukumomi a kasar Saudiyya sun sanar da rasuwar wasu mahajjatan Najeriya da dama yayin aikin hajjin bana na shekarar 2024 da muke ciki daga jihohi daban-daban.
![Darajar Najeriya ta kara sama a Saudiyya, mahajjaci ya mayar da kudin tsintuwa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/aafd1c11c09f791e.jpeg?v=1)
Hukumar NAHCON ta jinjinawa mahajjaci mai suna Muhammad Na'Allah daga yankin Gummi a jihar Zamfara da ya mayar da kudin tsintuwa da suka kai €1,750.
![Yayin da Alhazai suka fara dawowa gida, gwamna ya nemi a binciki hukumar NAHCON](https://cdn.legit.ng/images/190x107/a574b0d006a7575d.jpeg?v=1)
Gwamnan jihar Neja, Mohammed Umaru Bago, ya bukaci majalisar tarayya da ta binciki tallafin N90bn da gwamnatin tarayya ta ba hukumar NAHCON domin hajjin bana.
![IHR ta tura soƙon jinjina ga jihar Kaduna kan mayarwa mahajjata rarar kudi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/6613bb08cda583b9.jpeg?v=1)
Kungiyar 'yan jarida ta IHR ta jinjinawa hukumar jin dadin alhazai a jihar Kaduna bayan dawowa mahajjata kudi kimanin $50 saboda sauki da aka samu kan hadaya.
![Hajji Mabrur: Jirgin farko da ya kwaso alhazan Najeriya daga Saudiya ya iso gida](https://cdn.legit.ng/images/190x107/f8a6e37f340b4784.jpeg?v=1)
Jirgin farko da ya kwaso alhazan Najeriya daga Saudiya ya Iso gida. Kashi na farko na alhazai 410 daga jihar Kebbi da suka yi aikin Hajjin bana sun dawo gida.
![InnalilLahi: An shiga jimami bayan rasuwar mai gadin Ka'abah na 109 a Makkah](https://cdn.legit.ng/images/190x107/12c9307b54a5bd2a.jpeg?v=1)
Mai gadi da ke rike da makullin Ka'abah, Dakta Saleh Bin Zain Al-Shaibi ya rasu da safiyar yau Asabar inda aka yi sallar jana'izarsa a Masallacin Harami.
![Hajj 2024: Alhazai 600 ƴan ƙasa 1 sun mutu a Saudiyya, an gano silar ajalinsu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/8ec0d54062b78230.jpeg?v=1)
Rahotanni sun bayyana cewa Ƙasar Masar ta rasa alhazai 600 waɗanda suka rasu sakamakon tsananin zafin da aka yi fama da shi a aikin hajjin bana a Saudiyya.
Aikin Hajji
Samu kari