
Aikin Hajji







Gwamnatin Tarayya ta hannun ma'aikatar harkokin waje ta musanta raɗe-raɗin da ke yawo cewa an hana ƴan Najeriya shiga Saudiyya, ta ce labarin ba gaskiya ba ne.

Saudiyya ta karyata rahoton da ke cewa an hana kasashe 13 neman biza. Ta ce babu sabon takunkumi, sai dai ka’idar Hajji ga masu bizar yawon shakatawa.

Shugaban hukumar NAHCON na kasa, Farfesa Abdullahi Saƙeh Pakistan ya bayyana cewa da yiwuwar da fuskanci zafin rana mai tsanani a lokacin aikin hajjin 2025.

Gwamnan Kaduna, Malam Uba Sani ya naɗa sarkin Kauru a matsayin amirun hajji na bana 2025, ya taya shi murna tare da fatan alhazai za su ji daɗin jagorancinsa.

Gwamnatin Kano ta umarci hadiman da aka nada mukamai daban daban da su gaggauta bayyana adadin kadarorin da suka mallaka ga hukumar da'ar ma'aikata.

Hukumar Alhazai ta kasa (NAHCON) ta shirya fara jigilar maniyyata zuwa kasa mao tsarki domin gudanar da aikin Hajjin 2025. Za a fara jigilar bayan azumi.

Shugaban hukumar NAHCON mai kula da Alhazai ta Najeriya, Farfesa Abdullahi Saleh, ya sha alwashin cewa ba za su ba Shugaba Bola Tinubu kunya ba kan Hajjin 2025.

Hukumar alhazai ta kasa, NAHCON ta fitar da sanarwa kan daukar ma'aikatan lafiya domin aikin hajjin bana. Za a fara daukar ma'aikata a ranar 8 ga watan Maris.

Rahoto ya zo cewa kusa a jam'iyyar APC, kuma tsohon kwamishina, Musa Iliyasu Kwankwaso ya ce yan adawa sun kullo makircin bata wa shugaban hukumar NAHCON suna.
Aikin Hajji
Samu kari