Aikin Hajji
Saudiyya ta sanar da cewa za a fassara hudubar ranar Arfa ta aikin Hajjin 2026 zuwa harsuna 35 ciki har da Hausa, Yarbanci domin Musulmai su amfana.
A labarin nan, za a ji cewa a karon farko bayan shekaru masu tarin yawa, kasar Saudiyya za ta samu rana ta tsaya a dai-dai tsakiyar Ka'aba a ranar Arfa.
Hukumar kula da Alhazai ta kasa (NAHCON) ta kammala aikin jigilar maniyyata zuwa kasa mai tsarki. An fara shirye-shiryen dawo da su gida Najeriya.
Hukumar kula da yanayi ta kasar Saudiyya ta aika da sakon gargadi kan mahajjatan da ke aikin hajjin shekarar 2026. Ta bukaci su kula da yanayin zafi.
An tabbatar da rasuwar babban sakataren musamman a ofishin SSG na Bauchi, Alhaji Shehu Yahaya Jalam, yayin gudanar da aikin Hajjin bana a Makkah.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal ya nuna tsantsar farin ciki yayin jirgi na farko dauke da maniyyata ya tashi daga filin jirgin Gusau zuwa kasa mai tsarki.
Hukumar NAHCON ta tabbatar da cewa mahajjata Najeriya 54 na kwance a asibitocin Saudiyya yayin Hajjin 2026, yayin da mutum hudu, wadanda duk mata ne suka rasu.
Hukumomin Saudiyya suj yi muhimman gyare-gyare a fannoni daban-daban domin inganta walwala da jin dadin alhazai yayin aikin hajjin 2026 da Umrah.
Allah ya yi wa daga daga cikin mahajjatan Najeriya suka ce kasa mai tsarki. Wata mahajjaciya da ta fito daga jihar Nasarawa ta rasu bayan gajeruwar rashin lafiya.
Aikin Hajji
Samu kari