Aikin Hajji
An samu labarin rasuwar wani Alhaji dan Najeriya a kasar Saudiyya bayan zuwa Muzdalifah daga filin hawan Arafa. Hukumomi ba su fitar da sunan marigayin ba.
Hukumar ƙididdiga ta Saudiyya ta bayyana cewa mahajjata miliyan 1.7 ne suka gudanar da aikin Hajjin 2026, adadin da ya haura na bara. Mahajjata sun yi magana.
Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa ya fadi darusa 10 da ya kamata kowane Musulmi ya kowa a yau ranar Arafa, 9 ga watan Zul Hijja, sun hada da neman gafara da tuba.
Saudiyya ta sanar da cewa za a fassara hudubar ranar Arfa ta aikin Hajjin 2026 zuwa harsuna 35 ciki har da Hausa, Yarbanci domin Musulmai su amfana.
A labarin nan, za a ji cewa a karon farko bayan shekaru masu tarin yawa, kasar Saudiyya za ta samu rana ta tsaya a dai-dai tsakiyar Ka'aba a ranar Arfa.
Hukumar kula da Alhazai ta kasa (NAHCON) ta kammala aikin jigilar maniyyata zuwa kasa mai tsarki. An fara shirye-shiryen dawo da su gida Najeriya.
Hukumar kula da yanayi ta kasar Saudiyya ta aika da sakon gargadi kan mahajjatan da ke aikin hajjin shekarar 2026. Ta bukaci su kula da yanayin zafi.
An tabbatar da rasuwar babban sakataren musamman a ofishin SSG na Bauchi, Alhaji Shehu Yahaya Jalam, yayin gudanar da aikin Hajjin bana a Makkah.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal ya nuna tsantsar farin ciki yayin jirgi na farko dauke da maniyyata ya tashi daga filin jirgin Gusau zuwa kasa mai tsarki.
Aikin Hajji
Samu kari