Aikin Hajji
Ana ci gaba da musayar wuta tsakanin Iran, Amurka da Isra'ila, wannan matsala na iya yin tasiri da kawo tangarda ga ibadun musulumi a Ramadan, Umrah da Hajji.
Rikicin da ke tsakanin Iran da Amurka da Isra’ila na iya jawo cikas ga tafiyar maniyyatan Umrah daga Najeriya wanda yanzu aka shafe kwana 5 kenan.
Hukumar alhazai, NAHCON, ta samu shugabanni guda shida tun bayan kafa ta, ciki har da Isma'il Abba Yusuf, bayan murabus din Farfesa Abdullahi Saleh Pakistan.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya nada Ismaila Abba Yusuf a matsayin sabon shugaban hukumar alhazai ta kasa, yana maye gurbin Farfesa Abdullahi Usman.
Masu gudanar da aikin Hajji da Umrah sun nuna damuwa kan murabus din shugaban hukumar NAHCON, wanda zai iya shafar shirye-shiryen Hajjin 2026 a Najeriya.
Kasar Saudiyya ta kara wa Najeriya lokaci domin kammala shigar bayanan maniyyata aikin Hajjin 2026. NAHCON ta gargadi masu shirya Hajji suyi gaggawa.
Farfesa Abdullahi Saleh Usman ya yi murabus daga mukamin Shugaban NAHCON, yana mai cewa shawarar ta samo asali ne daga dalilai na kashin kai kawai.
Shugaban hukumar alhazan Najeriya, Farfesa Abdullahi Saleh Usman ya yi murabus kamar yadda rahotanni daban-daban suka tabbatar a daren yau Litinin.
Hukumar Alhazan Najeriya ta tabbatar da rufe karbar kudin aikin Hajjin 2026, ta kuma roki Saudiyya karin lokaci domin rijistar ragowar wadanda suka biya kudinsu.
Aikin Hajji
Samu kari