
Hajjin Bana







Wa su Mahajjatan Najeriya sunyi korafi akan yadda hukumar kasar Saudiyya ta nuna musu bambanci a zama na Muzdalifa a lokacin aikin Hajjin bana. Rfahoton BBC.

Jim kadan bayan da alhazai a kasar Saudiyya suka ida aikin Hajjin bana, wani da ya yi na a jihar Kano ya magantu kan dalilin da yasa ya sauke farali a Kano.

Jaridar Vanguard ta ruwaito cewa, wata daga cikin mahajjatan Najeriya mai suna Hasiya Aminu daga jihar Kaduna ta rasu jim kadan bayan kammala tsayuwar Arfah.

Hukumar jin dadin alhazai na Jihar Kaduna ta sanar da rasuwar ɗaya daga cikin alhazanta Hajiya Asiya Aminu daga karamar hukumar Zaria a yau Juma'a ranar a Arafa

An dawo da wasu maniyyata yan jihar Kano gidajensu bayan sun tafi Jidda a ranar Alhamis saboda biza da suke da shi na bogi ne, rahoton Daily Trust. Biyar cikin

Sama da alhazai miliyan daya ne suka yi dafifi a Dutsen Arafah domin gudanar da aikin Hajjin 2022, kamar yadda kamfanin dillancin labarai na Najeriya (NAN).
Hajjin Bana
Samu kari