![Hajj Mabrur: Hukumar NAHCON ta kammala jigilar Alhazai zuwa gida Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/560x315/57ba8bbd2d94c409.jpeg?v=1)
Hajjin Bana
![Hajj Mabrur: Hukumar NAHCON ta kammala jigilar Alhazai zuwa gida Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/560x315/57ba8bbd2d94c409.jpeg?v=1)
![Hajji: An sauke farali, sahun farkon alhazan Kano na hanyar dawowa gida daga Saudi](https://cdn.legit.ng/images/560x315/57ba8bbd2d94c409.jpeg?v=1)
![Hajji 2024: Alhazai 5 daga jihar Kebbi sun riga mu gidan gaskiya a Saudiyya](https://cdn.legit.ng/images/360x203/8ec0d54062b78230.jpeg?v=1)
![Lokaci ya yi: Wata Hajiya daga jihar Neja ta rasu a Saudiyya](https://cdn.legit.ng/images/360x203/8ec0d54062b78230.jpeg?v=1)
![Hajj 2024: An shiga jimami bayan Alhazan Najeriya 2 sun riga mu gidan gaskiya](https://cdn.legit.ng/images/360x203/d17ca3c40d0eae93.jpeg?v=1)
![Darajar Najeriya ta kara sama a Saudiyya, mahajjaci ya mayar da kudin tsintuwa](https://cdn.legit.ng/images/360x203/aafd1c11c09f791e.jpeg?v=1)
![Yayin da Alhazai suka fara dawowa gida, gwamna ya nemi a binciki hukumar NAHCON](https://cdn.legit.ng/images/190x107/a574b0d006a7575d.jpeg?v=1)
Gwamnan jihar Neja, Mohammed Umaru Bago, ya bukaci majalisar tarayya da ta binciki tallafin N90bn da gwamnatin tarayya ta ba hukumar NAHCON domin hajjin bana.
![IHR ta tura soƙon jinjina ga jihar Kaduna kan mayarwa mahajjata rarar kudi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/6613bb08cda583b9.jpeg?v=1)
Kungiyar 'yan jarida ta IHR ta jinjinawa hukumar jin dadin alhazai a jihar Kaduna bayan dawowa mahajjata kudi kimanin $50 saboda sauki da aka samu kan hadaya.
![Hajji Mabrur: Jirgin farko da ya kwaso alhazan Najeriya daga Saudiya ya iso gida](https://cdn.legit.ng/images/190x107/f8a6e37f340b4784.jpeg?v=1)
Jirgin farko da ya kwaso alhazan Najeriya daga Saudiya ya Iso gida. Kashi na farko na alhazai 410 daga jihar Kebbi da suka yi aikin Hajjin bana sun dawo gida.
![Hajj 2024: Alhazai 600 ƴan ƙasa 1 sun mutu a Saudiyya, an gano silar ajalinsu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/8ec0d54062b78230.jpeg?v=1)
Rahotanni sun bayyana cewa Ƙasar Masar ta rasa alhazai 600 waɗanda suka rasu sakamakon tsananin zafin da aka yi fama da shi a aikin hajjin bana a Saudiyya.
![Wani Alhaji ya fito da ƙimar Najeriya a lokacin da ya tsinci maƙudan daloli a Madinah](https://cdn.legit.ng/images/190x107/d17ca3c40d0eae93.jpeg?v=1)
Alhaji daga jihar Jigawa ya ƙara ɗaga kimar Najeriya yayin da ya mayar da jakar kuɗin da ya tsinta a Masallacin Annabi SAW a Madinah, ya yi cigiya bai ga mai ita ba.
![Riba biyu: Za a mayarwa Alhazan Jihar Kaduna kudi, wasu za su samu canjin $50](https://cdn.legit.ng/images/190x107/313c0e830719036a.jpeg?v=1)
Hukumar kula da alhazai ta jihar Kaduna ta bayyana cewa za ta mayarwa wadanda su ka biya kudin aikin hajji ta hukumar su 700 kudin ragon layyarsu.
![Hukumar NAHCON ta ba Alhazan Najeriya umarni yayin da suke shirin dawowa gida](https://cdn.legit.ng/images/190x107/2c8dad5ad53bd151.jpeg?v=1)
Hukumar Alhazai ta kasa (NAHCON) ta hana mahajjata dauko ruwan ZamZam daga Saudiyya yayin da suke dawowa gida Najeriya. Hukumar ta ce za a ba su idan sun iso.
![Tsananin zafi ya yi sanadiyyar rayuka 900, musulmai na cigiyar 'yan uwansu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/9c19655bd2a109c0.jpeg?v=1)
Sama da musulmi 900 ne su ka kwanta dama yayin aikin hajjin bana, yayin da mutane da yawa ke neman ‘yan uwansu da aka nema aka rasa a kasa mai tsarki.
![Rai bakon duniya: Wani Alhaji daga Najeriya ya riga mu gidan gaskiya a Saudiyya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/cc1403c7cb188507.jpeg?v=1)
Rahotanni sun tabbatar da cewa wani Alhaji da ya fito daga jihar Plateau ya riga mu gidan gaskiya a Saudiyya. Alhajin ya rasu ne bayan ya yi jinya a asibiti.
Hajjin Bana
Samu kari