Su biyu ana bude ma Buhari kofar gidan Allah

Su biyu ana bude ma Buhari kofar gidan Allah

- Lokacin da Buhari ke mulkin soja, a shekara 1984, ya shiga Kaaba da ya je umrah, yan Saudi suka kuma mishi baban maraba

- Daga cikin wanda sun raka shi ne, gwamnonin Osun, Abdulrauf Aregbesola, Ogun, Ibikunle Amosun, Borno, Kashim Shetima, Zamfara Abdulaziz Yari, Katsina Aminu Bello Masari. Da NSA, Maj-Gen, Babagana Monguno (mai murabus) da Ambassada Lawal Kazaure

- Kalilan mutane dake da muhimmin mukami na hukuma a ke bari su soma hannu cikin lamarin

Buhari kofar gidan Allah (hotuna, bidiyo)
Buhari kofar gidan Allah (hotuna, bidiyo)

Shugaban kasa Muhammadu Buhari yana da matsayin da a ka kirashi so biyu ya shiga cikin kaaba.

KU KARANTA: Osinbajo yayi wa ‘Yan Neja-Delta kashedi

Ma musulumi, Kaaba shi ne wajen da ya fi tsarki a duk duniya, musulumi su yadda cewa, gidan Allah ne.

Ana bude gidan so biyu a shekara daya dan waliman share share da goge gogen shi.

Wanan walima na faruwa kwana 30 kafin watan Ramadan da kuma kwana 30 kafin a fara Hajj.

KU KARANTA: Ba zan dawo Najeriya ba sai likitoci sun gamsu da lafiya ta – Inji Buhari

Dan kalilan mutane dake da muhimmin mukami na hukuma a ke bari su soma hannu cikin lamarin.

Wato Buhari ya shiga, ya kuma roke Allah batun kasan Najeriya a cikin masalaci Annabi Muhammad a Madina.

KU KARANTA: Asiri aka yi wa Baba Buhari

Lokacin da Buhari ke mulkin soja, a shekara 1984, ya shiga Kaaba da ya je umrah. Yan Saudi suka kuma mishi baban maraba.

KU KARANTA: Buhari ya samu addu'o'i a Masallatai 350 dake jihar Borno

A ranar 16, Juma’a, a watan, an bude kofar waje mai tsarki ma Buhari wanda sun yan Makkah sun yadda yana da gaskiya akan umarnin serikin lokacin Fahd Ibn Abdul Aziz Al-Saud.

Asali: Legit.ng

Authors:
Mudathir Ishaq avatar

Mudathir Ishaq Mudathir Ishaq is the head of the Hausa desk at Legit.ng. He studied Industrial Chemistry as first degree at the University of Abuja, Journalism (CSR Specialization) with the Michigan State University and runs MSc Industrial Chemistry from the Nasarawa State University, Keffi. With more than a decade experience in news reporting and content editing, he has interviewed influential personalities. He can be reached on: mudathir.ishaq@corp.legit.ng