LABARI DA DUMI-DUMI: An sanya dokar hana fita a Kafanchan jihar Kaduna

LABARI DA DUMI-DUMI: An sanya dokar hana fita a Kafanchan jihar Kaduna

Shugaban karamar hukumar Jema’a na jihar Kaduna, Dr. Bege Katuka ya sanya dokar hana fita na sa’oi 24 a garin Kafanchan samamakon babban zanga-zanga da akeyi kan ci gaba da kashe-kashe da akeyi a Kudancin Kaduna.

LABARI DA DUMI-DUMI: An sanya dokar hana fita a Kafanchan jihar Kaduna
LABARI DA DUMI-DUMI: An sanya dokar hana fita a Kafanchan jihar Kaduna

Kafanchan ya kasance hedkwatan karamar hukumar Jema’a haka kuma cibiyar ciniki na yankin kudancin Kaduna.

A safiyar yau daruruwan matasa, mata da yara sun shiga unguwa don yin zanga-zanga kan kisan kiyashi da yan bindida wadanda ake zargin makiyaya ne sukayi ma masoyansu.

KU KARANTA KUMA: Rikicin tattalin arziki: Dole Najeriya ta ranto $30billion - Gbajabiamila

A cewar ciyaman din an sanya dokar hana fitan ne domin guje ma tashin fitina da taka doka a yankin.

Cikakken bayani na nan zuwa…

Asali: Legit.ng

Tags:
Online view pixel