Jihar Kaduna
Mun tattaro kira na musammman ga Hukumar NEPA masu raba wutar lantarki musamman a yankin karamar hukumar Zaria daga bakin Sheikh Shuaibu Salihu Zaria.
Wani mai amfani da shafin X ya fadi cewa an ciyo bashin kaso 45% tun kafin Nasir El-Rufai ya hau mulki, an fayyace gaskiya inda aka gano ya ciyo bashin kaso 80%.
Rahoton da hukumar FRSC reshen jihar Kaduna ya yi nuni da cewa akalla mutane 13 suka mutu, wasu 40 suka jikkata a wani hatsarin mota da ya faru a birnin jihar.
Kwanaki kadan bayan mutuwar Walin Zazzau, Sarki Ahmed Nuhu Bamalli ya nada ɗansa, Abdullahi Nuhu Bamalli a matsayin sabon Walin Zazzau a jihar Kaduna.
Wasu miyagun ƴna bindiga sun halaka mutane akalla 20 a kauywn Anguwar Danko da ke yankin ƙaramar hukumar Birnin Gwari a jihar Kaduna ranar Laraba.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun aikata ta'asa a kan titin Kakangi zuwa Birnin Gwari. Tantiran sun hallaka jami'an tsaro na 'yan banga mutum 3 tare da sace 'yan kasuwa.
Yayin da aka kafa kwamitin bincike kan binciken Nasir El-Rufai, tsohon kakakin Majalisar jihar Kaduna, Yusuf Zailani ya ƙaryata amincewa da bashin $350m.
Rahoton da muke samu daga jihar Kaduna ya nuna cewa ƴan bindigan jeji sun farmaki wani kauye a ƙaramar hukumar Birnin Gwari, sun sace gomman mutane.
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) reshen jihar Kaduna, ta nuna goyon bayanta kan binciken da majalisar dokokin jihar za ta yi wa Malam Nasir El-Rufai.
Jihar Kaduna
Samu kari