![Sojoji sun ragargaji yan bindigan da suka fitini Kaduna, sun kashe manyan miyagu](https://cdn.legit.ng/images/560x315/7fb4e4910357b91d.jpeg?v=1)
Jihar Kaduna
![Sojoji sun ragargaji yan bindigan da suka fitini Kaduna, sun kashe manyan miyagu](https://cdn.legit.ng/images/560x315/7fb4e4910357b91d.jpeg?v=1)
![Sanatan Kaduna ya shiga matsala da aka yi masa barazanar 'kiranye', ya roki al'umma](https://cdn.legit.ng/images/560x315/dee764df3dd30cd9.jpeg?v=1)
![Gwamna ya jinjina, Tinubu ya kafa tarihi a Arewa maso Yamma cikin watanni 14 a mulki](https://cdn.legit.ng/images/360x203/385dce74ae6467ab.jpeg?v=1)
![Hukumar EFCC ta yi ram da mai dalilin auren bogi da zargin aikata danyen aiki](https://cdn.legit.ng/images/360x203/71115d8552cb64f9.jpeg?v=1)
!["Akwai hannun dan Kudu:" Matasan Arewa sun janye a zanga zanga, sun yi tone tone](https://cdn.legit.ng/images/360x203/991a06ab9bef4bd9.jpeg?v=1)
![Jam'iyyar APC ta yi babban kamu, daruruwan 'yan adawa sun dawo cikinta a Kaduna](https://cdn.legit.ng/images/360x203/db3d490d4f372fdc.jpeg?v=1)
![Karshen alewa: Yan sanda sun dakume kwararren barawo ya na tsakiyar sata a Kaduna](https://cdn.legit.ng/images/190x107/7c2c8660dba7e1cb.jpeg?v=1)
Dubun wani barawo ta cika yayin da jami'an 'yan sanda su ka yi ram da shi a jihar Kaduna. bayan an yi kururuwar sata ga 'yan sanda, inda aka kama shi da makullai.
![Kaduna: Tsohon kwamishina da jiga-jigan PDP sun watsar da ita, sun kama layin Ganduje](https://cdn.legit.ng/images/190x107/c3383a36bdde5f53.jpeg?v=1)
Tsohon sakataren gudanarwa na kasa a PDP, Abubakar Mustapha da tsohon kwamishina a jihar Kaduna, Rabiu Bako duk sun sauya sheka zuwa jam'iyyar APC.
![Kaduna: Jigon APC ya yi martani bayan cin mutuncin Dan Bilki Kwamanda, ya ba da shawara](https://cdn.legit.ng/images/190x107/b3bdadc020ed2ce0.jpeg?v=1)
Jigon APC a jihar Kaduna, Yusuf Ali ya yi martani kan cin zarafin Abdulmajeed Dan Bilki Kwamanda inda ya bukaci hukumomi su dauki tsatssauran mataki.
!["Sun yi barazanar kashe ni," Dan Bilki ya nace gwamna Uba Sani ne ya sa a zane shi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/7f763085924034ab.jpeg?v=1)
A yayin da kafafen sada zumunta su ka dauki dumi a kan bulalar da jigon APC a Kano, AbdulMajeed Dan Bilki Kwamanda ya sha, masoyin Buharin ya yi jawabi.
!['Yan bindiga sun je har gida, sun harbe basarake har lahira a Arewa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/62b627f32b79bbc1.jpeg?v=1)
Yan fashin daji sun shiga kauyen Kurmin Kare a karamar hukumar Kachia ta jihar Kaduna, sun kashe dagajin kauyen, Ishaya Barnabas kana suka tafi da mutum 3.
![Uba Sani ya ba da umarnin a zane Dan Bilki Kwamanda? Gwamnatin Kaduna ta magantu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/74dd56b09d72ba98.jpeg?v=1)
Gwamnatin jihar Kaduna, karkashin jagorancin Malam Uba Sani, ta nisanta kanta da bidiyon cin zarafin da aka yi wa Dan Bilki Kwamanda. An zane shi da bulala.
!['Yan Kannywood sun fusata da ganin bidiyon da ake lakadawa Dan Bilki Kwamanda duka](https://cdn.legit.ng/images/190x107/79b75a1dc4dc1f25.jpeg?v=1)
Wasu daga cikin jarumai da mawakan Kannywood sun fito sun nuna adawa da tsulawa Dan Bilki Kwamanda bulala da aka yi, kamar yadda wani bidiyo da yadu ya nuna.
![Yadda aka zane masoyin Buhari, Dan Bilki Kwamanda saboda 'zagin' Gwamnan Kaduna](https://cdn.legit.ng/images/190x107/462218bd1d7a1616.jpeg?v=1)
Wani bidyo da ya karade shafukan sada zumunta ya nuna yadda wasu da ake zargin jami'an tsaro ne na dukan daya daga masoyan tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari.
![Wasu manyan malamai daga Kano da jihohi 6 sun biyo hanyar dawo da zaman lafiya a Arewa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/7c2c8660dba7e1cb_w.jpeg?v=1)
Wasu Malamai akalla 70 daga jihohin Arewa maso Yamma sun taru a Kaduna, sun roki Allah SWT ya kawo karshen matsalolin tsaron da suka addabi yankin.
Jihar Kaduna
Samu kari