Jihar Kaduna
Dakarun Operation Fansan Yamma sun kama wani da ake zargin dan bindiga ne a Birnin Gwari tare da kwato mujallar bindigar AK-47, wayoyi da tabar wiwi.
A labarin nan za a ji cewa tsohon dan takarar shugaban kasa Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana yadda suka dade cikin zullumi kan batan Dadiyata.
Dan gwagwarmaya, Omoyele Sowore ya bukaci a gayyaci Nasir El-Rufai, Abdullahi Ganduje da Abubakar Malami domin yi musu tambayoyi kan zargin kisan Dadiyata.
Sufeto Janar na rundunar yan sandan Najeriya, Olatunji Disu ya ba da umarnin gudanar da bincike kan zargin wasu jami'ai biyu da kisan Abubakar Idris Dadiyata.
Dan Majalisar wakilai na mazabar Kaduna ta Arewa, Hon. Bello El,-Rufai ya yi murabus daga kasancewarsa mamban jam'iyyar APC, ya koma ADC tare da yan Majalisa 2.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i zai samu damar zuwa asibiti domin ganin likita bayan lauyoyinsa sun nemi alfarmar kotu.
A ci gaba da shari'ar Nasir El-Rufai, kotu ta dage sauraron karar neman belinsa zuwa ranar 13 ga Mayu bayan ICPC ta nemi karin lokaci domin nazarin sababbin takardu.
Gwamnatin Tarayya ta amince da ayyukan N1.17tr a Kaduna, da suka haɗa da layin dogo mai tsawon 50km da hanyar Birnin Gwari domin haɓaka tsaro da tattalin arziki.
Gwamnan jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya bayyana kuri'un da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu zai samu a zaben 2027. Ya ce bai da adawa a jihar Kaduna.
Jihar Kaduna
Samu kari