Jihar Kaduna
A labarin nan, za a ji cewa Kimberly Daniels ta fara neman gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta raba tsohon gwamnan Zamfara, Bello Matawalle daga kujerarsa ta Minista.
Ministan Albarkatun Ruwa ya yi gargaɗin cewa jihohi 33 za su fuskanci ambaliya mai tsanani a 2026, inda garuruwa 14,118 ke cikin haɗarin ambaliyar a daminar bana.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i na ci gaba da zama a hannun hukumar yaki da rashawa ta ICPC duk da an bayar da belinsa.
Wani na kusa da tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai, ya bayyana cewa yana shirin tsayawa takarar shugaban ƙasa a zaɓen shekarar 2027 da ake tunkara.
A labarin nan, za a ji cewa babbar kotun da ke zamanta a Kaduna ta sake dage zaman da ake yi a kan bukatar da Nasir El-Rufa'i ya gabatar gabanta.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a Kaduna ta dage sauraron bukatar da tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, ya gabatar ta neman beli.
Nasir El-Rufai ya gurfana a kotu yau Litinin, 13 ga Afrilu, 2026, inda ya yi magana game da babban taron jam'iyyar ADC da za a yi gobe Talata, 14 ga Afrilu.
A labarin nan, za a ji cewa kungiyar fafutukar kare hakkin dan adam ta duniya, Amnesty Int'l ta bayyana cewa an samu karuwar rashin tsaro a Arewacin Najeriya.
Mazauna Kauru a jihar Kaduna sun nemi ɗaukin gwamnati bayan ƴan bindiga sun raba mutanen ƙauyuka 39 da gidajensu yayin da suka yi garkuwa da wasu da dama.
Jihar Kaduna
Samu kari