Jihar Kaduna
FRSC ta shawarci matafiya su sauya hanyar da suke bi daga Abuja zuwa Kaduna yayin da aka samu cunkoso a tsakanin Nasarawa da Azaga, daga Katari zuwa Jere.
A labarin nan za a i cewa Sheukh Ahmad Mahmud Gumi da ya shahara wajen neman a yi sulhu da yan bindiga a Najeriya ya bayyana cewa ana yi masa kazafi.
A labarin nan, za a ji cewa Timi Frank, tsohon jagora a jam'iyyar APC ya bayyana cewa akwai bukatar a yi wa tsohon gwamnan Kaduna Nasir El-Rufa'i adalci.
A labarin nan za a ji cewa ta 'bare da dan majalisar Kaduna, Donatus Mathew bayan ya sauya sheka daga LP da aka zabe shi zuwa APC yana kuma neman takara.
An yada wani rahoto mai cewa gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani ya karbe iko da kudaden kananan hukumomi. Kungiyar ALGON ta fito ta yi jawabi kan zargin.
Majalisar Masarautar Zazzau ta sasanta rikicin rabon gado a Matarawa, tare da gargadin hakimai da dagatai su guji zaluntar marasa ƙarfi a masarautar.
Rahotanni sun tabbatar da cewa wani matashi ya rasa rayuwarsa a rikicik da ya biyo bayan zaben fitar da gwanin APC a mazabar Sabon Gari da ke Kaduna.
Tsohon ministan makamashi, Saleh Mamman, wanda kotu ta yanke wa hukuncin shekaru 75, ya shiga hannu bayan EFCC ta kama shi a Rigasa a jihar Kaduna.
EFCC ta kama tsohon ministan wutar lantarki, Saleh Mamman da wasu mutum biyu a Kaduna bayan hukuncin kotu kan zargin karkatar da kudade yayin da yake mulki.
Jihar Kaduna
Samu kari