Jihar Kaduna
Jam'iyyar APC Arewa maso Yamma za ta fara rangadin jihohi bakwai domin ƙarfafa goyon bayan Tinubu da Uba Sani, tare da shirye-shiryen tunkarar zaɓen 2027.
Shugaban hukumar KADIRS, Jerry Adams, ya amince da zama mataimakin Gwamna Uba Sani a zaɓen 2027, tare da alƙawarin yin aiki domin haɗin kan Kaduna.
Masu ruwa da tsaki na ADC a Kudancin Kaduna sun bukaci Isa Ashiru ya dakatar da nada mataimakin takara har sai NWC ta yanke hukunci kan rikicin tikitin gwamna.
Rahotanni sun ce Kanal Mohammed Ma’aji ya bai wa malaman Musulunci miliyoyin Naira domin addu'a, yayin da malaman suka ce sun yi kokarin hana shirin juyin mulki.
A labarin nan, za a ji irin martanin da likitan tsohon gwamnan Kaduna, Dr. Bello Abubakar ya yi kan zargin ICPC na cewa ya samar da rahoton bogi kan El-Rufa'i.
A labarin nan, za a ji cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bayar da umarni ga jami'an tsaro game da harin da ya kashe mutane kusan 30 a jihar Kaduna.
Gwamnan Kaduna, Uba Sani, ya bayyana Jerry Adams, shugaban KADIRS, a matsayin wanda zai yi masa takarar mataimakin gwamna tare da shi a zaben 2027.
Akalla mutum 30, ciki har da yara takwas, sun mutu bayan 'yan ta'adda sun kai hari ƙauyen Naridon a Kaduna, inda suka ƙona gidaje da shaguna tare da jikkata wasu.
Rahotanni sun nuna gwamnan Kaduna, Uba Sani, ya yanke shawarar zaɓar Kirista daga Kudancin Kaduna a matsayin mataimakinsa domin daidaita tikitin APC a 2027.
Jihar Kaduna
Samu kari