Jihar Kaduna
A labarin nan za a ji cewa jam'iyyar ADC ta gargadi gwamnatin Jihar Jigawa game da duakar matakan da za su gayyato yan ta'adda da yan bindiga zuwa jihar.
Halima Kazaure, tsohuwar matar Bashir El-Rufai, ta buɗe baki kan rabuwar aurensu a watan Yulin 2024, inda tace tun farko ta san auren ba zai dore ba.
A labarin nan, za a ji Alkalin alkalan jihar Kaduna ta bayyana cewa ba ta ga wani dalili da zai sa a canja alkalin da ake shari'ar tsohon gwamna Nasir El-Rufa'i ba.
NiHSA ta yi gargadin haɗarin ambaliyar koguna a Kaduna, Neja da wasu jihohi 31 daga 19 zuwa 25 ga Agusta 2026, tare da kira ga mazauna wuraren ambaliya su koma tudu.
Dan takarar ADC a Kaduna, Isa Ashiru, ya yaba wa al’ummar Osun kan kare kuri’unsu tare da sake zaben Ademola Adeleke, yana kira ga ‘yan Najeriya su zabi ADC a 2027.
ASUU-KASU ta koka kan ficewar malamai sama da 200 daga jami’ar tare da bai wa gwamnati da mahukunta wa’adin makonni biyu su aiwatar da yarjejeniyar 2025.
A baya, mun kawo labarin cewa tsohon gwamnan jihar Kaduna ya sake garzaya ziwa kotu saboda wasu korafe-korafe a kan hukumar yaki da rashawa ta ICPC.
Samaila Abdu Sulaiman ya waiwayi talakawan mazabarsa, ya yi rabon miliyoyin kudi ga mata da dattawa. Dujjiman Zazzau ya kashe miliyoyin daf da za a fara kamfe.
Mace da ’ya’yanta biyu sun mutu bayan wani gini da ake ginawa ya rufta kan gidansu a unguwa Rigasa, da ke jihar Kaduna, da misalin karfe 3:30 na dare.
Jihar Kaduna
Samu kari