Jihar Kaduna
Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani, ya nada sababbin kwamishinoni uku, masu taimaka masa 45 da mambobin hukumomi 40 domin bunkasa ayyukan gwamnatinsa.
Dakarun sojojin Najeriya sun kama shugaban ’yan ta’adda, wata mai safarar alburusai 300 da mai samar da kayan aiki a wasu samame da aka gudanar a Kaduna.
ADC ta gargadi masu shigo da tashin hankali cikin siyasar Kaduna cewa babu wanda ya mallaki rikici, tana mai cewa za ta ci gaba da fafatawa a zaɓen 2027.
Sheikh Ahmad Abubakar Gumi ya shigar da mijin wata mata 'yar Maroko kotu a Kaduna bisa zarginsa da bata masa suna, kera hatimin karya da sace matar
Matakin Uba Sani na daukar Jerry Adams, Kirista daga Kudancin Kaduna, a matsayin abokin takararsa a zaɓen 2027 ya bude sabon babin muhawarar siyasa mai zafi.
Rundunar ’yan sandan Kaduna ta kubutar da mutane biyu da aka yi garkuwa da su, ta tarwatsa sansanin ’yan garkuwa tare da kashe biyu a dajin yankin Ikara.
Huhu John Gwamna ya bayyana cewa Musulmai ne suka taimaka masa wajen gina aikinsa, yana mai cewa bai taɓa fuskantar wariyar addini a gwamnatin El-Rufai ba.
Sheikh Ahmad Gumi ya yi kira da a yi garambawul ga kotunan Shari’a a Kaduna, yana mai cewa jinkirin shari’ar auratayya na ƙara tsananta wa mata a gidaje.
Kungiyar MBF ta goyi bayan Ministan Tsaro Christopher Musa, ta ce Nasir El-Rufai ya kamata ya nemi gafarar Kudancin Kaduna tare da yin bincike kan zarge-zargen.
Jihar Kaduna
Samu kari