
Jihar Kaduna







Dan Takarar gwamnan jihar Kaduna a ƙarƙashin inuwar jam'iyyar Peoples Redemption Party (PRP), Hayatudden Lawal Makarfi, ya taya Uba Sani murnar lashe zabe.

Dakarun sojin Najeriya a jihohin Kaduna da Borno sunyi nasarar ceto mutum 21 da yan bindiga suka yi garkuwa dasu. Janar Danlami, kakakin soji ya sanar da hakan.

Wasu daruruwa mata sanye da bakaken kaya sun fito zanga-zanga a cikin garin Kaduna domin nuna fushinsu a abinda suka kira fashin nasarar zaben gwamna a jihar.

Gwamnatin jihar Kaduna ta bakin kwmaishinan tsaro da harkokin cikin gida, Sanuel Aruwan, ta ce ta samu wasu bayanan sirri na shirin wasu yan siyasa bagan zabe.

Wata coci a jihar Kaduna, ta rabawa musulmai masu ƙaramin ƙarfi kayayyakin abinci ana dab a fara azumi. Musulmai sama da 1000 ne dai suka amfana da rabon..

A labarin da muke samu, wani basarake ya rasa matarsa yayin da'yan bindiga suka sace ta suka kashe ta a cikin daji tare da binne gawarta a cikin dajin nasu.
Jihar Kaduna
Samu kari