Kai tsaye: AFCON: An tashi Najeriya ta bizne Guinea Bissau 2-0

All posts
Key Events
Analysis
Exclusive
7 Posts
Sort by
Our live updates have concluded for the day. Catch up on everything you missed below.
Abdul Rahman Rashid avatar
daga Abdul Rahman Rashid

An baiwa Najeriya kwallon, Najeriya ta ci kwallo ta biyu

Alkalin wasa ya canza ra'ayinsa bayan na'urar VAR ta sake duba kwallon

Abdul Rahman Rashid avatar
daga Abdul Rahman Rashid

Najeriya ta sake canji biyu

Kelechi Nwakali ya fita, Franka Onyeka

Ebuehi ya fita, Olisah Ndah ya shiga

Abdul Rahman Rashid avatar
daga Abdul Rahman Rashid

Najeriya ta ci kwallo ta biyu amma alkalin wasa yace offside

Najeriya ta ci kwallo ta biyu amma alkalin wasa yace offside

Abdul Rahman Rashid avatar
daga Abdul Rahman Rashid

Bayan cin kwallo, an cire Sadiq Musa da Ejuke

Najeriya ta yi sauyin yan wasanni biyu.

Sadiq Musa ya fita, Peter Olayinka ya shiga

Ejuke ya fita, Moses Simon ya shiga

Abdul Rahman Rashid avatar
daga Abdul Rahman Rashid

Sadiq Umar ya zurawa Guinea Bissau kwallo

Dan wasan Najeriya, Sadiq Umar, ya zura kwallo ta farko ragar Guinea bissau daidai minti

Abdul Rahman Rashid avatar
daga Abdul Rahman Rashid

An tafi hutun rabin lokaci

An tafi hutun rabin lokaci kuma babu ci har yanzu tsakanin Najeriya da Guinea Bissau

Abdul Rahman Rashid avatar
daga Abdul Rahman Rashid

Saura kiris Sadiq Umar ya ciwa Najeriya

Saura kiris Dan kwallon Najeriya, Sadiq Umar, ya zura kwallo ta farko.

Sadiq har ya yanke mai tsaron ragar Guinea Bissau amma yan masu jajayen kaya sun yi masa yawa.