Gasar kwallo
Wani kunkuru mai shekaru 196 da ke zaune a Prison Island a Zanzibar, ya yi hasashen cewa Najeriya za ta lallasa Afrika ta Kudu a wasan shiga gasar cin kofin duniya.
Mataimakin mai horar da yan wasan kungiyar kwallon kafa ta Shooting Stars ya fadi kuma ya mutu ana tsakiyar atisaye a filin wasan kwallon kafa a jihar Ogun.
Bayan kungiyar kwallon kafa ta Super Falcons ta lashe gasar WAFCON, Gwamna Ahmadu Umaru Fintiri ya gwangwaje cocin kocin Super Falcons, Justine Madugu da kyaututtuka
Kungiyar kwallon kafan matan Najeriya ta Super Falcons sun lashe kofin zakarun Afrika sau 10 a tarihi. Sun lashe kofin sau uku a jeriya har su ka dauki kofin sau 10.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa ya ki kallon wasan Najeriya da Morocco ne domin gujewa hawan jini amma kuma wasu suka kunna masa talabijin.
Shugaba Bola Tinubu ya karrama 'yan wasan Super Falcons da $100,000, gidaje da lambar OON bayan sun doke Morocco da 3-2 a gasar WAFCON ta 2025 a Maroko.
Tsohon mai tsaron gidan Najeriya, Peter Rufai ya rasu a jihar Legas bayan fama da jinya. Peter Rufa ya buga kwallo a Najeriya da wasi kasashe da dama.
Mutuwar dan wasan Liverpool, Diago Jota ta kara tunowa da wasu 'yan wasan kwallon kafa da suka rasu sakamakon hadarin mota a kasashen duniya da Afrika.
Dembele da Lamine Yamal su ke kan gaba a jerin ƴan wasan da ka iya lashe kyautar gwarzon ɗan wasa ta Ballon d'Or ta bana bayan taka rawar gani a kakar 2024/2025.
Gasar kwallo
Samu kari