Gasar kwallo
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi magana kan yiwuwar kasancewar Iran a gasar cin kofin duniya. Donald Trump ya nuna cewa bai damu da hakan ba.
'Yan wasan Najeriya sun fi kowace kasa zama ta 3 a gasar zakarun Afrika da ake yi a Afrika. Najeriya ta zamo ta 3 har sau takwas a gasar zakarun Afrika na AFCON.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya ce kyautar da Najeriya ta ci yana jinta kamar zinariya, ya ce yan wasan sun nuna jajircewa da karfin zuciya ta 'yan Najeriya.
Abdulsamad Rabiu BUA zai ba da kyautar $500,000 ga Super Eagles duk da rashin kai wasan karshe na AFCON 2025; Kwankwaso da Peter Obi sun yaba wa kwazon yan wasan.
Najeriya da Morocco za su kece raini a wasan kusa da na karshe na gasar cin kofin Nahiyar Afrika (AFCON), 2025. Legit za ta kawo rahoton wasan kai tsaye.
Jose Mourinho ya yi hasashen cewa Morocco za ta doke Najeriya a wasan kusa da na karshe na gasar AFCON 2025, inda ya ce Atlas Lions ce ƙungiya mafi tsari a Afirka.
Walid Regragui ya bayyana fargabarsa kan Osimhen da Lookman, yayin da yake murnar rashin Ndidi a wasan Najeriya da Morocco na Semi-final a daren yau Laraba.
Morocco za ta rasa Azzedine Ounahi babban dan wasan tsakiyarta, yayin da Najeriya za ta rasa Wilfred Ndidi a wasan semi-final na AFCON ranar 14 ga Janairu, 2026.
Odion Ighalo ya gargaɗi Najeriya ta ƙara kaimi don doke Morocco a wasan semi-final na AFCON ranar Laraba (Jan 14, 2026) a birnin Rabat don kai wa wasan ƙarshe.
Gasar kwallo
Samu kari