Jihar Zamfara
Shugaban 'yan bindiga, Bello Turji, ya yi kunnen uwar shegu da rokon da wasu shugabannin Fulani suka yi masa. Ya ci gaba da kai hare-hare a Zamfara.
Wasu mazauna kauyuka a karamar hukumar Shinkafi a jihar Zamfara sun gudu sun bar kauyukansu saboda barazanar dan ta'adda Bello Turji a wannan mako.
Gwamnatin jihar Zamfara ta faranta ran ma'aikata yayin da ake shirin bankwana da shekarar 2024. Gwamnatin ta amince da biyan ma'aikata albashin watan 13.
Tsohon Gwamnan Zamfara, Sanata Abdulaziz Yari, ya koka kan tabarbarewar tsaro inda ya ce matsalar tsaro za ta ragu sosai a yankin Arewa maso Yamma a 2025.
Kakakin rundunar sojoji ya tabbatar da cewa dakarun sojojin 'Operation Fansar Yamma' sun kama wata mata mai shekaru 25 kan zargin tana safarar bindigogi ga ƴan fashi
Gwamnan jihar Legas, Babajide Sanwo Olu ya mika ta'aziyyar rasuwar mahaifiyar gwamnan Jigawa, Hajiya Maryam da babban dansa, AbdulWahab Umar Namadi.
Bello Turji ya sake yin sabon bidiyo inda ya soki hukumomin Najeriya da sojoji kan yada cewa an kama wasu daga cikin yan uwansa da suka mataimakansa ne.
Dakarun Najeriya sun kashe shugabannin 'yan ta’adda Alhaji Ma’oli da Kachalla Muchelli a wani farmaki a Katsina da Zamfara, tare da kawo zaman lafiya ga yankunan.
Kasurgumin dan ta'adda da ya addabi Arewa, Bello Turji ya fitar da sabon bidiyo inda yake gargadi ga hukumomi su sake musu yan uwa ko a fuskanci hare-hare a 2025.
Jihar Zamfara
Samu kari