Jihar Zamfara
Hukumar NHRC ta gudanar da gangami a Zamfara inda ta ce ana samun karuwar yawaitar take hakkin dan Adam a jihar. NHRC ta aika bukata ga gwamnati.
Gwamnan Zamfara, Dauda Lawal ya ce rahoton da ke yawo cewa ƴan bindiga sun sace mata da ƙananan yara a wani kauye a karamar hukumar Maradun karya ne.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya bayyana cewa jihohi da dama za su fuskanci kalubale idan har aka amince da kudirin haraji na gwamnatin Bola Tinubu.
Dan Majalisar Wakilai daga jihar Zamfara, Hon. Aminu Sani Jaji ya karɓi dubban magoya bayan PDP da sauran jam'iyyun adawa a jihar zuwa jam'iyyar APC.
Mutanen Zamfara sun bayyana takaicin halin da 'yan bindiga su ka jefa su. Sun fadi yadda aka sace sama da mutum 20 daga kauyen sannan sun ki karbar N3m na fansa.
Yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kai hari kauyen Kakidawa a karamar hukumar Maradun a Zamfara, sun kai harin cikin dare sun sace mata da yara 43.
Gwamnan Zamfara ya nada sabon kwamishina mai lura da muhalli yayin da da yi sauye sauye a gwamnati. Sabon kwamishinan ya maye gurbin wanda ya yi murabus.
Ƙungiyar matasan APC Zamfara ta nemi Shugaba Tinubu ya sake duba nadin Yazid Danfulani a matsayin shugaban SMDF/PAGMI, tana mai yabawa ƙwarewarsa.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar hallaka 'yan ta'adda masu yawa bayan sun kai musu farmaki a jihar Zamfara. Sojojin sun kuma kwato kayayyaki.
Jihar Zamfara
Samu kari