Jihar Zamfara
Mutane 12 sun mutu a Yar Tasha, Zamfara, bayan motar haya ta taka wani abin fashewa. An nemi gwamnati ta dauki mataki don dakatar da wannan barazanar.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa an yi arangama tsakanin yan bindiga kan neman iko tun bayan mutuwar Halilu Sububu inda aka kashe wani kwamanda.
Gwamnatin jihar Zamfara ta rattaba hannu kan wata yarjejeniya da ƴan kwadago, za a fara biyan ma'aikata sabon mafi ƙarancin albashi na N70,000 a watan Maris, 2025.
Ma’aikatan lafiya a asibitin kwararru na Gusau na neman albashin wata shida, alawus, da karin girma ko shiga yajin aiki. Suna zargin ba a gyara albashinsu ba.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar hallaka 'yan ta'adda masu tarin yawa a jihar Zamfara. Sojojin sun sheke 'yan ta'addan ne bayan sun yi artabu da su.
Yan bindiga sun dasa bam a Maru, wanda ya fashe tare da kashe mutum daya, ya kuma haddasa fargaba a yankunan Dansadau da kewaye kamar yadda bidiyo ya nuna.
An yi arangama tsakanin yan bindiga da yan banga yayin da aka kashe mafi yawansu bayan sun kai wani harin daukar fansa a Unguwar Galadima a jihar Zamfara.
Wasu miyagun 'yan bindiga, sun kai harin ta'addanci a jihar Zamfara. 'Yan bindigan sun sace mutane masu yawa bayan sun shiga kauyensu da daddare.
Mun samu wasu rahotanni da suka tabbatar da cewa kazamar fada ta barke tsakanin yan banga da kuma yaran Bello Turji a yankin Fadamar Tara da ke jihar Zamfara.
Jihar Zamfara
Samu kari