Jihar Zamfara
Shugaban cocin INRI Evangelical Spiritual, Primate Elijah Babatunde Ayodele, ya aika da sakon gargadi kan wasu gwamnoni guda shida kan batun yin tazarce a 2027.
Masanin tsaro, Sani Shinkafi ya zargi gwamnatin tarayya da dakile yunkurin kama Bello Turji ko kashe shi a Zamfara duk da cewa CJTF sun kusa gamawa da shi.
An samu asarar rayuka bayan wani rikici ya barke tsakanin jagororin 'yan bindiga a Zamfara. Lamarin ya auku ne bayan an gwabza fada tsakanin bangarorin biyu.
Yayij da al'umma ke ƙara shiga damuwa kan matsalar tsaron da ake fama da ita a Arewa, Sani Black, wani kasurgumin ɗan bindiga ya nemi harajin zinare a Zamfara.
A labarin nan, za a ji gwamnatin Zamfara ta tabbatar da maye gurbin marigayi Dr. Ibrahim Bello da dansa, Alhaji AbdulKadir Ibrahim a matsayin sarkin Katsinan Gusau.
Kungiyar ZGGF ta bukaci Gwamna Dauda Lawal ya sauka daga mulki bayan 'yan bindiga sun kashe mutane 35 duk da an biya kudin fansa na Naira miliyan 50 a Zamfara.
'Yan bindiga masu garkuwa da mutane sun yi wa mutum 38 yankan rago bayan sace su a jihar Zamfara. An sace mutanen ne a karamar hukumar Kaura Namoda.
Yan bindiga sun kashe wasu daga cikin mutane fiye da 50 da suka yi garkuwa da su a jihar Zamfara da ke Arewacin Najeriya duk da karbar miliyoyin kudin fansa.
Rahotanni sun tabbatar da cewa an birne marigayi Sarkin Gusau, Alhaji Ibrahim Bello a makabartar jama'a bayan yi masa jana'iza jim kadan bayan sallar Juma'a.
Jihar Zamfara
Samu kari