Yar Makaranta
Matar shugaban kasa, Oluremi Tinubu ta yi magana kan daliiban GGCSS Maga da aka sace a jihar Kebbi. Ta bayyana cewa ta yi matukar takaici kan sace daliban.
Wasu daga cikin matan da aka sace a GGSS Maga a jihar Kebbi sun kubuta. Mata biyu ne suka kubuta yayin da 'yan bindiga ke tafiya da su cikin daji.
Rundunar 'yan sanda ta tabbatar da sace dalibai 25 a makarantar sakandaren gwamnati ta mata da ke, Maga, jihar Kebbi. Yanzu haka jami'an tsaro na nemansu.
Dalibai bakwai sun jikkata a Ukum, Benue bayan wani abin fashewa da ake zargin bam ne ya tashi a makarantarsu. ‘Yan sanda da gwamnati sun dauki matakai kan lamarin.
Gwamna Bala Mohammed ya amince da korar wani babban jami'i a ma'aikatar ilimi ta Bauchi, Emos Joshua bisa zargin cin zarafin dalibai a kwalejin gwamnati, Azare.
Ambaliyar ruwa ta yi sanadiyyar mutuwar wasu mutane 3 ciki har da mata biyu da namiji yayin da suke dawowa daga makaranta a Zariya, ana neman wata yarinya.
Gwamnatin Tarayya karkashin Bola Tinubu ta ware N1.8bn domin samar da ilimi da gyaran halayen 'yan matan Chibok da aka ceto, daga yanzu har zuwa 2027.
Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya taya Nafisa Abdullahi Aminu, Rukayya Muhammad Fema da Hadiza Kashim Kalli murnar lashe gasar Turanci a London.
Ginin makaranta ya rushe kan dalibai a India kuma ya hallaka yara 7, ya jikkata 20. Gwamnati ta dauki mataki na binciken gine-gine don kaucewa faruwar hakan.
Yar Makaranta
Samu kari