Yar Makaranta
Gwamnatin Tarayya karkashin Bola Tinubu ta ware N1.8bn domin samar da ilimi da gyaran halayen 'yan matan Chibok da aka ceto, daga yanzu har zuwa 2027.
Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya taya Nafisa Abdullahi Aminu, Rukayya Muhammad Fema da Hadiza Kashim Kalli murnar lashe gasar Turanci a London.
Ginin makaranta ya rushe kan dalibai a India kuma ya hallaka yara 7, ya jikkata 20. Gwamnati ta dauki mataki na binciken gine-gine don kaucewa faruwar hakan.
JAMB ta sanar da cewa Okeke Chinedu ne ya fi maki kowanne dalibi samun maki a jarabawar UTME 2025, amma an gano sabani kan shigarsa jami'ar Nsukka a baya.
An gudanar da gasar karatun 'Bible' a makarantun Lagos inda yaro Musulmi mai shekaru 9, Muritala Desmond, ya lashe gasar Littafi Mai Tsarki ta makarantu.
JAMB ta saki sakamakon UTME 2025. Fiye da dalibai miliyan 1.5 sun samu kasa da 200, 420,415 sun samu sama da 200. Ana iya duba sakamako ta yanar gizo ko SMS.
Shugabannin kungiyar daliban Arewacin Najeriya a jihohi 19 sun ziyarci Atiku Abubakar a gidansa da ke Abuja. Atiku ya ce zai yi aiki tare da matasa wajen gina kasa.
An yi martani ga gwamnatin tarayya kan neman bude makarantu a wasu jihohin Arewa a watan Ramadan. Dr Aliyu Tilde ya ce ba za a yarda da dakatar da hutun ba.
Gwamnatin tarayya ta shiga batun ba dalibai hutu a watan Ramadan. Ministar ilimi ta bayyana cewa lamarin zai kawo tsaiko ga dalibai idan suka shafe wata a gida.
Yar Makaranta
Samu kari