![Matasa na shirin zanga zanga, jami'an tsaro sun harbe ƴan fashi har lahira](https://cdn.legit.ng/images/560x315/433d019521bbde16.jpeg?v=1)
Yan Fashi Da Makami
![Matasa na shirin zanga zanga, jami'an tsaro sun harbe ƴan fashi har lahira](https://cdn.legit.ng/images/560x315/433d019521bbde16.jpeg?v=1)
!['Yan sanda sun gurfana a kotun Kano saboda zargin satar N322m a fashi da makami](https://cdn.legit.ng/images/560x315/ea5061bf5a6c9a46.jpeg?v=1)
![Rundunar 'yan sanda ta dakume wadanda ake zargi ga kawo tarnaki a tsaron Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/360x203/b42db3b2d2df7a10.jpeg?v=1)
![Rundunar 'yan sandan Kano ta yi namijin aiki, an damke miyagu iri iri](https://cdn.legit.ng/images/360x203/cd3cc5be83c68287.jpeg?v=1)
![Kotu ta yanke hukuncin kisa ta hanyar rataya ga 'yan fashi a jihar Ekiti](https://cdn.legit.ng/images/360x203/27506ffe735625ac.jpeg?v=1)
![Ramadan: Matakin da ƴan sandan Kano suka ɗauka kan wasannin 'tashe'](https://cdn.legit.ng/images/360x203/338fa4bdee09a28e.jpeg?v=1)
![Kwana 2 da bude iyakoki, Kwastam ta samu gagarumar nasara, bayanai sun fito](https://cdn.legit.ng/images/190x107/e158a1612e49ba08.jpeg?v=1)
Hukumar Kwastam a tsibirin Tin-Can da ke jihar Legas ta yi nasarar dakile kokarin shigo da muggan makamai da miyagun kwayoyi Najeriya a yau Juma'a.
!['Yan bindiga sun kai hari ofishin ƴan sanda da bankuna 2, sun tafka mummunar ɓarna](https://cdn.legit.ng/images/190x107/9b257ab177f8f53c.jpeg?v=1)
Yan fashi da makami sun farmaki ofishin ƴan sanda da bankunan kasuwanci biyu a jihar Kogi, sun yi awon gaba da maƙudan kudade da ba a tantance ba har yanzu.
!['Yan sanda sun kama 'yan fashin da suka farmaki kwamishina a jihar Arewa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/bfd610e1e31f0f2f.jpeg?v=1)
Jami'an rundunar 'yan sandan jihar Adamawa sun yi nasarar cafke wasu mutane hudu da ake zargi da yi wa kwamishinan jihar, Mohammed Sadiq fashi da sace motarsa.
![Daukar fansa: Mayakan ISWAP sun kai wa Boko Haram mummunan farmaki a Tafkin Chadi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/822bb88e2d6f6be3.jpeg?v=1)
Kungiyoyin 'yan ta'adda na ISWAP da na Boko Haram sun yi wani kazamin fada a tsakaninsu, wanda ya yi silar mutuwar mutane da dama a Tafkin Chadi.
![Dakarun ƴan sanda sun kama mutane 2,931 bisa zargin aikata laifuka fiye da 3 a jihar Kano](https://cdn.legit.ng/images/190x107/338fa4bdee09a28e.jpeg?v=1)
Kwamishinan yan sandan Kano, CP Muhammed Hussaini Gumel, ya ce dakarun rundunar yan sanda sun samu nasarori masu dumbin ya kananan hukumomi 44 a jihar.
![Yan bindiga sun kai sabon farmaki kauyen Sokoto, sun yi mummunar barna](https://cdn.legit.ng/images/190x107/dcf81bd6d405fd8f.jpeg?v=1)
Akalla mutum shida ne aka yi garkuwa da su yayin da aka kashe mutum daya a wani sabon farmaki da 'yan bindiga suka kai a wani kauyen Sokoto a cewar rahoto.
![An shiga dar-dar yayin da ’yan bindiga suka sace mace mai juna biyu, da wasu mutum 22 a Taraba](https://cdn.legit.ng/images/190x107/633560ecece51ad6.jpeg?v=1)
Rundunar 'yan sanda ta tabbatar da sace wasu jami'anta guda biyu, mace mai ciki, da wasu mutum 21 a jihar Taraba. Tuni rundunar ta tura jami'anta don kwato su.
![Dubu ta cika: An kama wasu hatsabiban miyagu 3 da aka jima ana nema ruwa a jallo a Abuja](https://cdn.legit.ng/images/190x107/cbb9c2aa1b60618e.jpeg?v=1)
Rundunar ƴan sandan babban birnin tarayya Abuja ta yi ram da wasu hatsabiban yan fashi da makami da ta jima tana nema ruwa a jallo, ta bayyana sunayensu gaba ɗaya.
![Bidiyo: Yan fashi sun farmaki bankuna 2 a Ekiti, sun kashe mutum 3 tare da sace makudan kudade](https://cdn.legit.ng/images/190x107/d25940bdb86174d5.jpeg?v=1)
'Yan fashi da makami sun dira kan wasu bankuna biyu a Ikere Ekiti, jihar Ekiti, kuma ana hasashen mutum uku ne suka rasa rayukansu a wanna farmakin.
Yan Fashi Da Makami
Samu kari