Albashin ma'aikata
Gwamnatin jihar Jigawa ta yi nasarar bankado ma'aikatan bogi masu karbar albashi a jihar. Gwamnatin ta gano ma'aikatan ne a aikin tantancewar da take yi.
Gwamnatin jihar Oyo za ta fara biyan N80,000 a matsayin mafi ƙarancin albashi daga Janairu 2025. Sabon tsarin zai fara daga Yulin 2024 kuma albashin watan 13 na nan.
Gwamnan jihar Akwa Ibom, Fasto Umo Eno ya bayyana cewa ba zai fara biyan sabon mafi ƙarancin albashin N80,000 ba har sai an gama tantance ma'aikata.
Gwamna Umo Eno na jihar Akwa Ibom ya janye kansa daga yarjejejniyar da suka yi da kungiyar NLC kan albashi inda ya ce sai ya gama tantance ma'aikata.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya umarci a biya ma'aikatan jihar albashin watan Disamban 2024 da wuri domin bukukuwan da kw tafe.
Ma'aikatan Ebonyi za su dara. Gwamnansu, Francis Nwifuru zai gwangwajesu. Za a ba kowane ma'aikaci kyautar N150,000 don shagalin bikin kirismimeti.
Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa ya ce jira ya kare domin ma'aikata za su fara ganin sabon mafi ƙarancin albashi na N70,500 a karshen watan Disamba.
Gwamnatin jihar Bayesa ta amince za ta fara biyan ma'aikatan kananak hukumomi abashi mafi ƙaranci na N80,000 bayan tattaunawa da masu ruwa da tsaki.
Kungiyoyi sun bayyana rashin jin dadin hukuncin mahukunta. Hukumomi a FCT sun nemi a fara biyan albashin 2025.NULGE ta ce za ta ci gaba da yajin aikin da ta ke yi.
Albashin ma'aikata
Samu kari