WAEC
Gwamnatin Ondo ta ware N634m don biyan kudin WASSCE na 2024/2025 ga dalibai sama da 23,000, da nufin ba 'ya'yan talakawa damar yin karatu ba tare da matsala ba.
NABTEB ta fitar da sakamakon jarawabar NBC da National Technical Certificate (NTC) na shekarar 2024 inda mutane 44,000 daga cikin 67,751 suka samu kiredit biyar.
Gwamnatin tarayya ta musanta raɗe-raɗin da ke yawo cewa ta kayyade shekaru 18 a matsayin mafi ƙarancin zama jarabawar WAEC da NECO, ta ce ba gaskiya ba ne.
Wani jigo a jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ya soki shirin gwamnatin tarayya na hana dalibai 'yan kasa da shekara 18 zana jarabawar WAEC da NECO.
A ranar Litinin ne hukumar WAEC ta sanar da cewa ta rike sakamakon dalibai 215,267 da suka zana jarrabawar kammala sakandare (SSCE) ta shekarar 2024.
Daga karshe WAEC ta fitar da sakamakon jarabawar WASSCE na shekarar 2024. Legit Hausa ta samu sanarwa daga hukumar jarabawar a safiyar Litinin 12 ga Agusta, 2024.
Hukumar shirya jarrabawar kammala sakandare ta Afrika ta yamma (WAEC) ta ce sannu a hankali za ta janye rubuta jjarrabawarta a takarda a koma na'ura mai kwakwalwa.
A lokacin da dalibai suka fara fargabar makomar jarrabawarsu ta kammala sakandare WAEC saboda yajin aikin kungiyoyin kwadago, hukumar shirya jarrabawar ta magantu.
Gwamnatin jihar Kano ta kafa kwamitin da zai binciki dalilin da ya janyo daliban makarantun sakandiren jihar nan suka yi mummunar faduwa a jarrabawar 'qualifying'.
WAEC
Samu kari