
Amurka







Gwamnatin Amurka ta fitar da bayanai, kan harin da aka kai kan jami'anta a jihar Anambra. Gwamnatin tace babu ɗan ƙasarta ko ɗaya da harin ya ritsa da shi.

'Yan bindiga sun mamayi jami'an ofishin jakandancin Amurka na Najeriya wuta a jihar Anambra. Ƴan bindigan sun bude mu su wuta ne inda suka halaka mutum huɗu.

Gwamnatin Amurka ta ce ta dauki tsauraran matakai yadda za su hana wasu daga cikin ‘yan Najeriya shiga kasar don sun kawo wa dimukradiyya tarnaki kan zabe.

matashin nan dan asalin jahar Kano da ya auri baturiyar kasar Amurka Suleiman Isah ya wallafa hotonsa a shafinsa na Facebook da ke nuni da cewar ya fara aikin

Wani Ba'amurke ya so a nuna masa wasu sirruka game da halin da Tinubu ya shiga a baya na batun miyagun kwayoyi da kuma tasirinsu ga yadda lamurra suke a baya.

Mujallar Forbes ta Amurka ta fitar jerin ýan was an da suka fi samun kudi ta shekarar 2023 Jerin sunayen ya bayyana albashin ‘yan wasan da suka fi samun daloli.
Amurka
Samu kari