Amurka
Mutane uku sun mutu a harin 'yan bindiga da aka kai cibiyar Musulunci ta San Diego a Amurka, yayin da jami’an tsaro ke binciken lamarin a matsayin harin kiyayya.
A labarin nan, za a ji cewa 'dan majalisar Amurka ya bayyana cewa Donald Trump ne ya bayar umarni a kai harin hadin gwiwa kan yan ta'adda a Najeriya.
A wannan labarin, za a ji cewa Donald Trump ya bayyana cewa ya samu labari ana dab da cimma yarjejeniyar da za ya yi wa Amurka dadi kan yakin Iran.
A labarin nan, shugaban Amurka Donald J Trump ya sake nanata barazana ga kasar Iran game da sanya hannu a kan yarjejeniyar da Amurka ta gabatar gare ta.
Hedkwatar tsaron Najeriya ta tabbatar sa cewa akalla mayanan ISWAP 20 sun sheka lahira a sabon harin da sojojin Amurka suka taimaka aka kai a Arewa maso Gabas.
Jiragen yakin Amurka biyu sun yi karo a sama yayin wasan kwaikwayon jirage a Idaho, amma matuka guda hudu sun tsira kafin jiragen su tarwatse da suka fado kasa.
Hedikwatar tsaro a Najeriya ta bayyana cewa babu wani sojan ƙasashen waje da ya shiga farmakin ƙasa da ya kashe shugaban ISIS, Abu Bilal Al-Minuki.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya sake wallafa bidiyon wani faston Najeriya da ke rokon taimako kan kashe-kashen Kiristoci a wasu sassan kasar.
Dakarun sojojin Najeriya da na Amurka sun fafata da 'yan ta'adda wajen kashe babban mataimakin shugaban ISIS, Abu-Bilal Al-Minuki a yankin Tafkin Chadi.
Amurka
Samu kari