
Amurka







Lagos na cikin birni da aka bayyana shine na hudu da a africa da masu kudi suka fi rayuwa a cikinsa, wanda aka kiyasata akwa miloniya wanda yawansu ya kai 6,000

Wani bincike da masana lafiya sukai sun gano yadda kuka ke taimakawa wajen magane matsaloli da dama da ke tattare da dan adam musamman ma a ido da zuciyarsa

Shugaba Buhari yayi kira da Hukumar zaben Nigeria da ta sake zage damtse dan ganin anyi sahihin zabe a Nigeria. Buhari yace basu da wani hanzari kan batun zaben

Shugaban kasa Muhammadu Buhari na Najeriya ya sha yabo daga shugaban kasar Amurka, Joe Biden. Biden ya ce Buhari abin koyi ne ga dimokradiyyar nahiyar Afrika.

Shugaban kasa, Muhammadu Buhari, zai kai ziyarar aiki Washington, babbar birnin kasar Amurka ranar Lahadi domin halartan taron hadin kan Afrika da kasar Amurka.

gwamnatin shugaba Castillo dai ta fuskanci koma baya, cece-cece kuce, rikici da dabaibayewar al'amura shekaru kadan bayan darewarsa kan karagar mulki a 2021
Amurka
Samu kari