Wasar Kwallo
Bayan murabus din Finidi George daga jagorantar Super Eagles, Hukumar NFF a Najeriya ta nada sabon kocin Super Eagles daga kasar Jamus mai suna Bruno Labbadia.
An kawo jerin wasu bubuwan kunya da suka faru da tawagar 'yan Wasan Najeriya. Tun a wajen rajista aka fara samun matsala da 'yan wasan Najeriya a Olympics.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya nuna damuwa kan mutuwar tsohon shugaban CAF Issa Hayatou. Marigayi Issa Hayatou ya rike mukaddashin shugaban FIFA.
Allah ya yi wa tsohon shugaban hukumar kwallon kafar Afirka (CAF) Issa Hayatou rasuwa. An ce ya rasu bayan fama da rashin lafiya yayin da zai cika shekara 78.
'Yar wasan tseren Najeriya, Favour Ofili ta ɗora alhakin rashin shiga wasan tseren duniya na Olympics a kan mahukuntan Najeriya, inda ta ce ta cancanci shiga gasar.
An saka 'yar wasan Super Falcons, Asisat Oshoala, da tsohuwar ‘yar wasan Najeriya, Perpetual Nkwocha, cikin jerin ‘yan wasa 25 da suka fi fice a Afirka.
A gasar EURO ta shekarar 2024 da aka kammala, akwai zaratan ƴan kwallon da suka yi fice wadanda asalinsu ƴan Najeriya ne da suke bugawa kasashen Turai.
Kungiyar kwallon kafa ta Arsenal ta sanar da mutuwar tsohon dan wasanta, Kevin Campbell bayan fama da jinya yayin da Everton ta tura sakon jaje kan rashin.
Rahotanni sun tabbatar da cewa kocin kungiyar Super Eagles, Finidi George ya yi murabus daga mukaminsa yayin da ake shirin dauko sabon koci daga kasar ketare.
Wasar Kwallo
Samu kari