Aikin noma a Najeriya
Wata gagarumar iska da ta biyo bayan mamakon ruwan sama a jihar Filato ta rigurguza gidaje da rumbunan abinci sama da 70 a karamar hukumar Langtang ta Kudu.
Sanata Barau Jibrin ya fitar da adadin matasan da suka nemi tallafin shirin noma da za a raba N1m zuwa N5m. Za a tantance matasan da suka nemi tallafin.
Gwamnatin Najeriya za ta raba tallafin kudi ga manoma 250,000 a fadin Najeriya. Za a raba tallafin kudi da kayan aiki domin noman shinkafa, rogo da saransu.
Sanata Barau Jbrin ya fitar da fom ta yanar gizo domin ba matasa tallafin noma daga N1m zuwa N5m. Matasan Arewa ta yamma ne za su samu tallafin a jihohi.
'Yan kasuwa dake cinikayya a kasuwanni da dama a Kano sun shaida wa Legit cewa akwai alamun saukin farashin kaya da ake samu a yanzu daga Allah ne kawai.
Gwamnan Borno, Babagana Umara Zulum ya bayyana cewa gwamnatinsa za ta mayar da hankali ne a wajen sama wa jama'a ayyukan da za a dade ana mora a maimakon tallafi.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir Ahmed El-Rufai, ya caccaki wasu daga cikin manufofin gwamnatin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Ya ce ba su dace ba.
Ministan noma da samar da abinci, Sanata Abubakar Kyari ya ce rukunin farko na motocin noma sun iso Najeriya. an bayyana yadda za a raba motocin a kasar nan.
Gwamnatin tarayya ta ce jama'a su kwantar da hankulansu, inda ta ƙaryata cewa akwai tsoron ƙasa za ta iya faɗawa a cikin ƙarancin abinci a ƴan kwanaki masu zuwa.
Aikin noma a Najeriya
Samu kari