![Jawabin da ya ceci Sarkin Gaya, Gwamnan Kano ya dawo da shi da aka kirkiro masarautu](https://cdn.legit.ng/images/560x315/b84c9d792f7d3d44.jpeg?v=1)
Sarkin Karaye
![Jawabin da ya ceci Sarkin Gaya, Gwamnan Kano ya dawo da shi da aka kirkiro masarautu](https://cdn.legit.ng/images/560x315/b84c9d792f7d3d44.jpeg?v=1)
![A tashin farko, sabon Sarkin Karaye ya jaddada mubaya'a ga Sarki Sanusi II a Kano](https://cdn.legit.ng/images/560x315/2a0a540d46be8d29.jpeg?v=1)
![Kano: Fusatattun matasa sun fatattaki wakilin Sanusi II daga Karaye bayan cire masu Sarki](https://cdn.legit.ng/images/360x203/8014426e59cef647.jpeg?v=1)
![Majalisar dokokin Kano ta musanta fargabar harin bam ya hana ta zama bayan tsige sarakuna](https://cdn.legit.ng/images/360x203/d4160c16c7eb6d96.jpeg?v=1)
![Yaron Sanusi II yayi magana da kotu ta saurari shari’ar Aminu Ado Bayero](https://cdn.legit.ng/images/360x203/6fc55556c5677bf4.jpeg?v=1)
![A karon farko, Sanusi II yayi maganar rikicin sarautar Kano da Aminu Ado Bayero](https://cdn.legit.ng/images/360x203/455188b6c9feb723.jpeg?v=1)
![Tafiyar karshe da Aminu Ado Bayero yayi da bai sake shiga fadar Sarkin Kano ba](https://cdn.legit.ng/images/190x107/f9dd697c4b588129.jpeg?v=1)
Kwana nan Aminu Ado Bayero ya kai ziyara wajen Sarkin Ijebu Ode a jihar Ogun a lokacin ne gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya nada Muhammadu Sanusi II.
![Kano: Jawabin karshe da Sanusi II ya yi kafin maida shi gadon sarautar Dabo](https://cdn.legit.ng/images/190x107/8cfb4032860d1968.jpeg?v=1)
Sarkin Kano na 14 Muhammadu Sanusi ll, ya ce ya kamata gwamnati ta riƙa cizawa tana hurawa game da haraje-haraje ana haka ne sai aka ji zai koma gadon sarauta.
![Dattawan Kano ta Kudu sun ɗauki matsaya kan rushe masarautu 5, Abba ya gamu da cikas](https://cdn.legit.ng/images/190x107/206f012de9400aaf.jpeg?v=1)
Masu ruwada tsaki a shiyyar Kano ta Kudu sun buƙaci Gwamna Abba Kabir Yusuf ya gaggauta sauya tunani, ya mayar da sarakunan da ya tsige nan take.
![Aminu Ado: Dalilin kotu na umartar jami'an tsaro su fitar da Sarkin Kano na 15 daga fada](https://cdn.legit.ng/images/190x107/4486f51012211f8a.jpeg?v=1)
Kakakin kotunan Kano, Baba Jibo Ibrahim ya ce babbar kotun Kano ta bayar da umarni kala uku kan sarakuna 5, ta ce za a dawo domin baje kolin hujjoji.
!["Ba mu cancanci haka ba": Masarautar Bichi ta magantu yayin da ta yabi jami'an tsaro](https://cdn.legit.ng/images/190x107/50daa38f08b5c50d.jpeg?v=1)
Masarautar Bichi ta yabawa Shugaba Bola Tinubu da kuma kokarin jami'an tsaro da bangaren shari'a wurin tabbatar da zaman lafiya a Kano yayin da ake cikin wani hali.
![Sarki 2 a lokaci 1: Lauyoyin Kano sun fitar da jawabi ganin an jibge jami'an Sojoji](https://cdn.legit.ng/images/190x107/1c5b741371f2509e.jpeg?v=1)
Kungiyar Lauyoyi ta reshen Kano ta fito ta yi magana ganin an samu Sarakuna biyu a Kano. NBA ta ce bai kamata gwamnatin tarayya ta aiko sojoji saboda sabawa kotu.
![Sarkin Kano: Lauya ya lalubo lungun da Abba ya saba doka wajen maido Sanusi II](https://cdn.legit.ng/images/190x107/9626bb039cef7b36.jpeg?v=1)
Abba Kabir Yusuf ya yi kuskure wajen nadin sabon sarki a Kano. Dokoki sun ba da damar a sauke sarakunan da aka kirkiro, amma ana zargin babu hurumin maido Sarki.
![Kano: Abubuwa 5 da ya kamata ku sani game da sabuwar dokar rusa masarautu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/92ecd32f48a25ca0.jpeg?v=1)
A yau Alhamis 23 ga watan Mayu, majalisar dokokin jihar Kano ta amince da rusa duka masarautun jihar guda biyar da tsohuwar gwamnatin Abdullahi Ganduje ta kirkiro.
!['Dan majalisa ya faɗi yadda suka shirya tsige sarakuna 5 da Ganduje ya naɗa a Kano](https://cdn.legit.ng/images/190x107/92ecd32f48a25ca0.jpeg?v=1)
Mamban majalisar dokokin jihar Kano ya ce da fushin sarakunan da Ganduje ya naɗa suka fara mulki kuma sun so rushe masarautun tun farkon rantsar da Abba Kabir.
Sarkin Karaye
Samu kari