Sarkin Karaye
Muhammadu Munnir Ja’afaru ya bar hakimcin kasar Basawa. Sarkin Zazzau ya nada Barde Kerrariyyan Zazzau ya zama sabon Hakimi a Basawa, ya bar kasar Zangon Aya.
Za a ji yadda daya daga cikin matan marigayi Sarkin Dutse, Asiya Nuhu Sanusi, ta maka Sarki Hamim Nuhu Sanusi, a gaban kotun Musulunci a kan rabon gadonta.
Mai martaba Sarkin Minna, Umar Farouk Bahago ya ce ba za ayi hawan babbar sallah a shekarar nan ba. An dakatar da hawa a dalilin rashin tsaro da ake kuka da shi
Za a ji a ranar Asabar ne Sarkin Kano na 14, Muhammadu Sanusi II ya yi fita cikin kayan sarauta yayin da mutane su ke ta surutu a kan yiwuwar komawarsa mulki.
Sarkin Yaba, Abdullahi Adamu ya yi mutuwar fuju’a bayan rana ta fada Mai martaban ya fadi jiya a fadarsa a garin Abuja, zai je masallaci domin sallar magriba.
Da aka shirya taron Olusegun Obasanjo Presidential Library kwanan nan, Muhammad Sanusi II ya yi tir da yadda ake saba dokar zabe ta hanyar sayen kuri’un mutane.
Duke of Shomolu Productions zai shirya wasan kwaikwayo a game da tarihin Sarakunan Kano kamar yadda aka yi na tarihin Obafemi Awolowa da Olusegun Obasanjo.
Za ku ji cewa bincike ya nuna barnar da ake yi a Ma’aikatar sadarwar Najeriya a yau. Misali akwai wani kamfani da ake kira Livial Soft Tech wanda aka jibgawa miliyoyin kudi domin shigo da kaya amma har yau shiru.
Labari ya iso gare mu cewa wani Ministan Najeriya, Dr Ogbonnaya Onu, ya fito ya bayyana cewa jam’iyyar APC mai mulki ce za ta lashe zaben 2023 a yankin kasar Kudu maso Gabas inda Inyamurai su ka fi yawa.
Sarkin Karaye
Samu kari