Siyasar Najeriya
A makon da ya wuce aka ce Goodluck Jonathan zai yi takara a zaben 2027 mai zuwa. fadar shugaban kasa, 'yan siyasa da lauyoyi sun yi karin haske kan lamarin.
A labarin nan, za a ji yadda lauyoyi mata su ka jagoranci gudanar da zanga-zangar nuna goyon baya ga Kwamishinan 'yan sandan Kano, Ibrahim Adamu Bakori.
Jam’iyyar ADC ta shiga jimami bayan mutuwar mataimakin sakataren hulda da jama'a na Imo, Hon. Ugochimereze Asuzu, wanda aka bayyana a matsayin babban jigon Inyamurai
Jami’an tsaro sun mamaye sakatariyar PDP a Akwa Ibom yayin da ake rikici kan rushewar kwamitin gudanarwar jihar. Shugaban da aka kora ya ce suna nan daram.
Wani kusa a jam'iyyar PDP kuma tsohon dan majalisar wakilan Najeriya, ya bayyana cewa gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, zai iya kifar da Bola Tinubu a 2027.
Tsohon mataimakin shugaban kasan Najeriya, Atiku Abubakar, ya fito ya yi magana kan wasu rahotannin da ke cewa zai hakura da takara a zaben 2027.
Tsofaffin tsagerun Neja Delta sun nuna goyon bayansu ga tazarcen shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu a zaben 2027. Sun bayyana cewa Tinubu ya yi abin a zo a gani.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban Jam'iyya mai mulki a Kano, Hashimu Dungurawa da roki Gwamna Abba Kabir Yusufu da Kwamishinan 'yan sandan jihar su sasanta.
A labarin nan, za a ji cewa dattijon kasa, Alhaji Tanko Yakasai ya bayyana cewa kasar nan ta samu gagarumin ci gaba, kuma Shugaba Bola Tinubu na kokari.
Siyasar Najeriya
Samu kari