Siyasar Najeriya
Tsohon gwamnan jihar Abia, Sanata Orji Uzor Kalu, ya yi magana kan tasirin Peter Obi a yankin Kudu maso Gabas. Ya ce ya fi shi zama dan siyasa mai muhimmanci.
Akalla ministoci shida a Najeriya suka shiga badakalar takardun karatu a Najeriya. Wasu daga cikin ministocin sun kare kansu wasu kuma sun yi murabus daga ofis.
Sanata Orji Uzor Kalu ya bayyana gwarin gwiwar cewa manyan jagororin adawa kamar Jonathan, Atiku da Peter Obi ba za su iya doke Bola Tinubu a 2027 ba.
Shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio, ya taso jam'iyyun adawa a gaba. Ya nuna cewa jam'iyyun suna cikin wani hali saboda rikice-rikicen da suka mamaye su.
Sanata mai wakiltar Enugu ta Gabas, Sanata Kelvin Chikwu ya tabbatar da sauya sheka daga LP zuwa APC mai mulkin Najeriya, ya ce rikicin yan adawa ya koro shi.
Jam'iyyar ADC ta kafa wa 'yan siyasa masu son yin takara a zaben 2027 sharuda 4 kafin ta ba su tikitin jam'iyyar a zaben 2027. David Mark ne ya bayyana hakan.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya ce shekarar 2027 ta Allah ce, kuma ba zai bari barazana ta siyasa ta hana shi ci gaba da ayyukan alheri ba a Kano.
Majalisar wakilai ta rantsar da sababbin mambobi uku daga zaben cike gurbi na Agusta 2025, APC ta samu kujeru hudu, PDP daya, yayin da ya rage saura kujeru biyu.
Rahotanni sun nuna cewa shugaban ADC na kasa, Sanata David Mark na jagorantar wani taro da sauran jagororin jam'iyyar domin ci gaba da shirye shiryen 2027.
Siyasar Najeriya
Samu kari