Siyasar Najeriya
Ministan makamashi, Bayo Adelabu ya ce lokaci ya yi da zai mulki Oyo, yayin da bayyana niyyarsa ta yin takarar gwamna a 2027 bayan shan kaye a 2019 da 2023.
Tsohon dan takarar gwamnan jihar Legas, Abdul-Azeez Adeniran, ya gargadi tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan, kan yin takara da Shugaba Bola Tinubu a zaben 2027.
Yayin da ake tunkarar zaben shekarar 2027, matashin Fasto, Godwin Auta Musa, ya ce ya samu wahayi cewa zaben 2027 zai yi kama da zaben June 12, 1993.
Matasa na jam'iyyar APC a jihar Oyo sun gudanar da tattaki a Ibadan don nuna goyon baya ga Shugaba Bola Tinubu da shirin Renewed Hope kafin zaben 2027.
Tsohon kakakin shugaban kasa, Malam Garba Shehu ya bayyana cewa Jonathan ya yi wa Buhari karya ne domin ya samu karbuwa wurin yan Najeriya a 2027.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi shekara biyu a kan mulkin Najeriya. Ana ganin wasu 'yan Arewa na iya mara masa baya don yin tazarce a zaben shekarar 2027.
Yayin da Najeriya ta cika shekaru 65 da samun ‘yancin kai, an lissafa abubuwa 6 da za su taimaka wa Bola Tinubu ya samu nasara a 2027 bayan samun goyon bayan APC
A labarin nan, za a ji yadda jam'iyya da ke kunshe da gamayyar hadakar 'yan adawa ta ADC ke kokarin tattara kan jiga-jiganta a shirin da ake na tunkarar babban zabe.
Mai magana da yawun tsohon Mataimakin Shugaban Kasa, Paul Ibe ya ce Atiku Abubakar na jan kafa wajen bayyana shirinsa na takara ne saboda gina dandalin siyasa.
Siyasar Najeriya
Samu kari