Siyasar Najeriya
Shugaban hukumar NIWA, Asiwaju Bola Oyebamiji ya ajiye aikinsa saboda bin umarnin dokokin zabe, zai tsaya takarar gwamna a zaben gwamnan jihar Osun 2026.
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido, ya musanta batun cewa ya janye karar da ya shigar da jam'iyyarsa ta PDP a gaban kotu. Ya ce ba gaskiya bane.
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido, ya yi karin haske kan dalilinsa na shigar da jam'iyyar PDP kara a gaban kotu. Ya ce yana son kwatar hakkinsa ne.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta dakatar da babban taron PDP na kasa slhar sai an sanya sunan tsohon gwamnan Jigawa, Sule Lamido a cikin yan takara.
Gwamnatin jihar Filato ta yi watsi da rahoton da ake yadawa cewaGwamna Caleb Mutfwang ya tattara kayansa ya bar PDP, kuma ya shiga jam'iyyar YPP.
A labarin nan, za a ji cewa wasu 'yan jam'iyya mai mulki ta APC sun roki Gwamnan jihar Filato, Caleb Muftwang da ya gaggauta sauya sheka zuwa jam'iyya mai mulki.
Gwamna Monday Okpebholo a jihar Edo a Kudancin Najeriya ya yi kira ga al’ummar Musulmi su ci gaba da marawa Shugaba Bola Tinubu baya domin kawo ci gaba a kasa.
Gwamnan jihar Adamawa, Ahmadu Umaru Fintiri ya ce taron PDP na nan daram duk da rashin amincewar Nyesom Wike da magoya bayansa a Ibadan, jihar Oyo.
A labarin nan, za a ji yadda jagororin PDP biyu suka bayyana mabambantan ra'ayoyi a kan babban taron jam'iyya da ke tafe a ranar Asabar a jihar Oyo.
Siyasar Najeriya
Samu kari