Siyasar Najeriya
Shugaban majalisar dokokin jihar Taraba, Rt. Hon. Kizito Bonzena ya jagoranci yam Majalisa 15 ciki har da mataimakinsa sun fice daga PDP zuwa APC.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido ya bayyana cewa taron PDP da aka gudanar a jihar Oyo ba komai ba ne face taron nishadi.
Dan marigayi tsohon shugaban kasa, Johnson Aguiyi-Ironsi, Thomas Aguiyi-Ironsi ya ce ya bar komai ga Allah bayan kashe mahaifinsa, ya ce Najeriya ta koyi darasi.
Gwamna Abdullahi Sule na Nasarawa ya kwatanta jam’iyyar APC da jirgin Annabi Nuhu, yana cewa ita ce kadai hanyar ceto Najeriya, lamarin da ya jawo martani masu zafi.
Shugaban Majalisar, Godswill Akpabio, da Shugaban APC na kasa, Prof. Nentawe Yilwatda, sun karɓi daruruwan masu sauya sheƙa daga jam’iyyu biyar zuwa APC a Plateau.
PDP ta rushe dukkan tsarin jam’iyya a Imo, Abia, Enugu, Akwa Ibom da Rivers yayin babban taron zabe a Ibadan, tana mai cewa yanayin siyasa ne ya tilasta hakan.
Mataimakin Shugaban APC na Kudu maso Gabas, Ijeoma Arodiogbu ya ce ba zai taba yiwuwa ba Rabiu Musa Kwankwaso ya yi wata kawance da Atiku Abubakar.
Tsohon ministan harkokin musamman, Kabiru Turaki (SAN) ya lashe kujerar shugaban PDP na ƙasa bayan samun kuri’u 1,516 a taron da aka yi a birnin Ibadan.
Gwamna Agbu Kefas na jihar Taraba ya sanar da cewa zai sauya sheka daga PDP zuwa jam'iyyar APC a hukumance ranar Laraba, 19 Ga watan Nuwamba, 2025.
Siyasar Najeriya
Samu kari