Siyasar Najeriya
Shigaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya gana da gwamna Agbu Kefas na jihar Taraba da shugaban APC na kasa, Farfesa Nentawe a fadar gwamnati da ke Abuja.
Tsohon ministan sufuri, Rotimi Amaechi, ya sake jaddada matsayarsa kan yin takarar shugaban kasa a zaben 2027. Amaechi ya ce bai yin takara don zama mataimaki.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnan jihar Abia, Alex Otti ya kai wa shugaban haramtacciyar kungiyar IPOB ziyara a kurkukun Sakkwato da aka tsare shi.
A labarin nan, za a ji tsohon hadimin shugaban ƙasa, Hakeem Baba Ahmed ya shawarci Bola Ahmed Tinubu da ya fara laluben wanda zai gaje shi daga APC.
Tsohon mataimakin shugaban kasar Najeriya, Alhaji Atiku Abubakar, na shirin sake tsayawa takara a zaben 2027. Ya fara zawarcin wanda za su yi takara tare.
Tsohon mataimakin shugaban kasar Najeriya, Atiku Abubakar, ya bayyana cewa jam'iyyar APC ta jefa 'yan Najeriya cikin wahala. Ya ce ADC ce zabin da suke da shi.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban Hukumar Tallace-Tallace da Saka Alamu ta Kano, Kabiru Dakata ya zargi tsohon gwamna Abdullahi Ganduje da yi wa Kano zavin kasa.
Gwamnan Edo, Monday Okpebholo, ya ce ba wani adawa a jihar, yana tabbatar da cewa mutanen Edo gaba ɗaya suna goyon bayan Shugaba Bola Ahmed Tinubu.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir Ahmad El-Rufai, ya shiga jam'iyyar ADC a hukumance. Ya bayyana dalilin 'yan hadaka na shiga jam'iyyar SDP.
Siyasar Najeriya
Samu kari