Siyasar Najeriya
Shugaban majalisar dattawa, Godwill Akpabio ya sha alwashin shirya gangami na musamman domin tarbar Gwamna Otti idan ya amince zai ka jam'iyyar APC.
Rt. Hon. Mojisola Meranda ta yi murabus daga mukaminta na kakakin majalisar jihar Legas, yayin da rikicin shugabanci ke ci gaba da addabar majalisar.
Charles Udeogaranya ya ce littafin Babangida ya share hanya ga samar da shugaban ƙasa daga kabilar Ibo a 2027. Ya nemi APC, PDP su tsayar da dan yankin a zaben.
Jami’an tsaro sun mamaye zauren majalisar jihar Legas a ranar Litinin, 3 ga watan Maris. Ana sa ran Meranda za ta yi murabus domin kawo karshen rikicin majalisar.
Jam'iyyar PDP mai adawa a jihar Legas ta yi gamo da koma baya bayan dan takararta na gwamna ya fice daga jam'iyyar. Dr Olajide Adeniran ya fadi dalilinsa.
Majalisar dokokin jihar Ribas ta bai wa Gwamna Sim Fubara wa'adin awanni 48 ya sake gabatar da kasafin kuɗin 2025, an ɗauki wannan matakin ne yau Litinin.
Gwamnan jihar Ribas, Siminalayi Fubara ya karyata jita-jitar da ake yadawa cewa kotun koli ta tsige shi daga kujerar gwamna. Fubara ya ce yana nan daram.
Gwamna Fubara ya bada umarni cewa shugabannin kananan hukumomi su mika mulki, yayin da Kotun Koli ta hana Ribas samun kudaden gwamnati daga CBN da Akanta Janar.
Kenneth Okonkwo, tsohon jigon LP ya gana da Atiku don tattauna makomar Najeriya, yana mai cewa yanzu yana duba sabuwar tafiyar siyasa don ceto kasar nan.
Siyasar Najeriya
Samu kari