Siyasar Arewa
A labarin nan, za a ji cewa APC ta ce ba ta da gurbin Gwamnan Filato, Caleb Muftwang da ake rade-radin zai iya canja jam'iyya daga APC zuwa cikinta kafin 2027.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar adawa a Zamfara, APC ta karyata cewa tana shirye-shiryen karbar Gwamnan jihar, Dauda Lawal a cikin yan kwanakin nan.
Kusoshin PDP da APC a Filato sun yi murabus daga jam’iyyunsu, suna zargin rushewar akidoji da rashin gaskiya, yayin da APC ke shirin karɓar sababbin mambobi.
A labarin nan, za a ji cewa guda daga cikin wadanda su ka kafa NNPP, Boniface Aniebom ya ce kofar jam'oiyyarsa a bude ta ke wajen karban yan siyasa na kwarai.
A labarin nan, za a ji yadda Gwamnan jihar Neja Umaru Bago ya ja hankalin jama'a bayan an gan shi yana jagorantar rera wakoki da addu'ar zaman lafiya a coci.
Rahotanni sun nuna cewa Gwamna Agbu Kefas na jihar Taraba na iya barin PDP domin shiga APC, yayin da tattaunawa da jama’a ke gudana a fadin jihar.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu ya fara samun goyon bayan Yarbawa da Hausawa yayin da ake tunkarar babban zaben 2027.
Yayin da ake shirin gudanar da zaben 2027, Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa ya bayyana cewa zai bayyana wanda yake so ya gaje shi a 2027 a fili.
Tsohon ɗan takarar PDP a jihar Zamfara, Mohammed Lawal, ya koma APC bayan ya zargi PDP da raina shi. Ya ce yana yarda da hangen nesan shugabannin APC.
Siyasar Arewa
Samu kari