Siyasar Arewa
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya tanka wa Babachir Lawal, ya ce tsohon sakataren gwamnatin Najeriya na neman raba kan yan Najeriya.
Jam’iyyar NDC da takarar haɗin gwiwar Peter Obi da Rabiu Musa Kwankwaso na fuskantar turjiya daga wasu shugabanni da masu zaɓe a Arewacin Najeriya.
Mubarak Musa Dantori, wanda ya nemi takarar majalisar dokoki a karkashin ADC, ya fice daga jam’iyyar tare da komawa jam'iyyar PDP mai adawa a Gombe.
Sakataren jam'iyyar ADC, Dr Ahmad Gana, dan takarar majalisar wakilai, Muhammad A Bello da dan takarar majalisar jihar, Mubarak Musa Dantori sun oma PDP da APC.
Wata kungiyar matasan Arewacin Najeriya ta nuna adawa da kawance Peter Obi da Sanata Rabiu Kwankwaso sabida ya saba wa muradan yankin, ta nemi karin bayani.
A labarin nan, za a ji cewa bayan dakatar da hadimansa huɗu, gwamna Umar Namadi na jihar Jigawa ya kuka dakatar da hadiminsa a karamar hukumar Auyo.
Jam’iyyar ADC a Zamfara ta ce ɗan takararta na gwamna, Mahadi Aliyu Mohammed, bai janye daga takarar 2027 ba kamar yadda ake yaɗawa a kafafen sada zumunta.
Sheikh Isa Ali Pantami ya gana da Sanata Anthony Yaro da ke wakiltar Gombe ta Kudu. Ya bayyyana cewa sun tattauna kan cigaban jihar Gombe da wasu abubuwa.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar ADC a jihar Kaduna na dab da fuskantar gagarumar matsala bayan kammala zaben fitar da gwani na zabukan 2027.
Siyasar Arewa
Samu kari