Shugaban Sojojin Najeriya
Rundunar sojojin Najeriya ta fito ta yi martani kan wasu rahotanni masu cewa dakarunta na shirin yin bore saboda karancin albashi. Ta bayyana yadda lamarin yake.
Rundunar sojojin kasan Najeriya ta gana da jadakar sojojin Amurka a NAjeriya, Semira Moore a Abuja. Laftanar Janar Waidi Shuaibu ya yaba wa Amurka.
Gobara ta tashi a matattarar binciken sojoji a Potiskum, Yobe, ta lalata dakuna da masallaci; jami’in soja ya jikkata, hukuma na gudanar da bincike.
Ministan Tsaro, Janar Christopher Musa, ya jaddada cewa gwamnatin tarayya ba ta biyan kudin fansa ga masu garkuwa da mutane, duk da rade-radin jama’a.
A labarin nan, za a ji cewa Sheikh Ahmad Mahmoud Gumi zai fuskanci kalubale game da ra'ayinsa na goyon bayan 'yan ta'adda saboda illarsa ga kasa.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya jaddada bukatar kare dimokuradiyya da hadin kan kasa a taron tunawa da sojojin Najeriya na shekarar 2026 a Abuja.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasara kan tsagerun 'yan bindiga yayin wani artabu da suka yi a jihar Kaduna. Sojojin sun kwato kayayyaki a hannunsu.
Kasar Amurka ta shigo da kayan aiki na sojoji ga dakarun Najeriya. An shigo da kayan aikin ne kwanaki kadan bayan kawo hari kan 'yan tadda a Sokoto.
A labarin nan, za a ni cewa Ministan tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa mai ritaya ya kwantar da hankalin 'yan 'kasa game da matsalar tsaro.
Shugaban Sojojin Najeriya
Samu kari