Shugaban Sojojin Najeriya
Sojin Najeriya sun gargadi jama’a game da bullar wasu 'yan damfara da ke amfani da bikin NADCEL 2026 wajen neman tallafi da damfarar kudi da sunan rundunar.
Mataimakin babban hafsan rundunar tsaron Birtaniya, Laftanar Janar Sir Charlie Collins, ya isa Maiduguri, babban birnin Borno a wata ziyara da ya kawo Najeriya.
Dan ta'adda, Bello Turji ya bayyana cewa a shirye yake a yi zaman lafiya da shi ko kuma yaki idan aka zabi hakan. Bello Turji ya ce bai ajiye makami ba.
Ministan tsaro, Christopher Musa, ya bayyana cewa za su fara shiga wuraren yaki tare da 'yan jarida domin dauko rahotanni masu inganci da sanar da jama'a.
Kungiyar matasan Arewa ta AYA ta yi zargin cewa wasu manyan yan siyasa sun fara kulla-kulla domin ganin an sauke manyam hafsoshin tsaron kasar nan.
Tsohon hafsun sojin kasa a Najeriya, Tukur Yusuf Buratai ya yi gargadi ga hukumomi bayan mutuwar Janar Rabe Abubakar a hannun masu garkuwa da mutane.
A labarin nan, za a ji iyalan tsohon babban jami'in soja, Manjo Janar Rabe Abubakar mai ritaya sun nuna shakku game da hanyar da aka bi wajen karbo gawar mahaifinsu.
Shugaba Bola Tinubu ya nuna alhini kan rasuwar tsohon Manjo Janar Rabe Abubakar wanda ya mutu a hannun masu garkuwa da mutane a jihar Katsina. DHQ ta yi martani.
A labarin nan, za a ji cewa wadansu manyan jami'an rundunar sojin kasar nan da suka fada a hannun miyagun yan ta'adda masu garkuwa da mutane a sassan Najeriya.
Shugaban Sojojin Najeriya
Samu kari