Shugaban Sojojin Najeriya
A labarin nan za a ji cewa dakarun sojin Najeriya sun samu bayanan sirri game da wani 'dan sa kai da ke aiki a makarantar mata da zargin yi wa ISWAP aiki.
Rundunar sojin saman Najeriya ta kai hare-hare kan 'yan ta'addan Boko Haram a dajin Sambisa da ke jihar Borno. An lalata kayayyakin 'yan ta'addan.
A labarin nan, za a ji cewa gwamna Babagana Umara Zulum da tawagarsa sun ziyarci makarantar da yan ta'adda suka sace dalibai, an fara daukan mataki.
Rundunar Operation Hadin Kai da ke aiki a Arewa maso Gabas ta bayyana cewa tana shirye domin magance barazanar Boko Haram a lokacin babbar sallah.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar kasar nan ta yi nasarar kai samame jihar Borno inda ta samu nasarar kama wani karamin yaro da ake zargin yana kai hari.
Janar Yakubu Gowon ya tuno da yakin basasar Najeriya da kuma yadda Chukwuemeka Odumegwu Ojukwu ya shigo da makamai da suka yi sanadin kisan miliyoyin 'yan kasa.
Ana zargin mayaƙan Lakurawa sun kashe sojoji bakwai da wani farar hula a harin kwanton bauna da suka kai wa dakarun Operation Fasan Yamma a jihar Sokoto.
Hedikwatar tsaron Najeriya ta bayyana cewa hare-haren haɗin gwiwa da kasar Amurka suka kai sun kashe mayaƙan ISIS 175 da babban kwamanda a Arewa maso Gabas.
A labarin nan, za a ji cewa sojojin Najeriya sun kubuta daga harin kwanton bauna da wasu yan ta'adda suka shirya masu a yayin da ke suke aiki a jihar Borno.
Shugaban Sojojin Najeriya
Samu kari