Shugaban Sojojin Najeriya
Bola Tinubu ya amince da sabon tsarin albashi inda albashin sojoji zai tashi daga ₦187,200 zuwa ₦3.25m a kowane wata. An kawo kudin da kowane matsayi zai samu.
A labarin nan, za a ji cewa an samu rashin yarda a tsakanin manyan ISWAP bayan rundunar sojin Najeriya ta fitar da wasu muhimman bayanan sirrinsu.
Ana zargin Bola Tinubu ya faɗaɗa Sojojin Najeriya daga rundunoni 8 zuwa 12 tare da shirin ɗaukar sojoji 28,000 saboda tsoron juyin mulki a ƙasar.
Gwamnan jihar Kebbi, Nasir Idris, ya bukaci sojoji su kawar da 'yan bindiga tare da tabbatar da tsaro domin manoma su koma gonakinsu cikin aminci.
Dakarun sojojin Najeriya sun kashe 'yan ta'adda 69, sun ceto mutane 363 da aka yi garkuwa da su, tare da kama mutum 49 da ake zargi cikin mako guda.
A labarin nan za a ji halin da ake ciki bayan an samu fashewar wani abu da ya yi mummunan kara sau uku a babban birnin tarayya Abuja da daren Alhamis.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Najeriya ta bayyana dalilanta na kara bude kofar tuba ga yan bindiga da suka addabi jama'a da hare-hare a sassa da dama.
Gwamnan jihar Bauchi Bala Muhammad ya shaida wa sojoji cewa ba zai sassautawa masu aikata laifuffuka ba, saboda haka ka da su ragawa duk wani mai laifi.
DHQ ta faɗaɗa tsarin karɓar miƙa wuya ga masu ɗauke da makamai zuwa Kudu maso Gabas da sauran yankuna, tare da tabbatar da babu wa'adin ajiye makamai.
Shugaban Sojojin Najeriya
Samu kari