![Sojoji sun ragargaji yan bindigan da suka fitini Kaduna, sun kashe manyan miyagu](https://cdn.legit.ng/images/560x315/7fb4e4910357b91d.jpeg?v=1)
Shugaban Sojojin Najeriya
![Sojoji sun ragargaji yan bindigan da suka fitini Kaduna, sun kashe manyan miyagu](https://cdn.legit.ng/images/560x315/7fb4e4910357b91d.jpeg?v=1)
![Sojoji sun samu gagarumar nasara a kan Boko Haram bayan gwabza kazamin fada](https://cdn.legit.ng/images/560x315/91eeef5ac6f25d28.jpeg?v=1)
![Dubu ta cika: An kama wanda ake zargi da 'kitsa' kisan janar na sojoji a Kano](https://cdn.legit.ng/images/360x203/18051486816f9241.jpeg?v=1)
![MNJTF: Dakarun sojoji sun fadi adadin 'yan Boko Haram da suka tuba a cikin mako 1 kacal](https://cdn.legit.ng/images/360x203/7f78fa22dc9b0c63.jpeg?v=1)
![‘Yan ta’adda na shirin kai hare hare kan muhimman gine gine a Najeriya, inji DHQ](https://cdn.legit.ng/images/360x203/b26042d6972baa24.jpeg?v=1)
![Matsin rayuwa: Sojojin Najeriya sun yi aikin jin ƙai, sun raba kayan tallafi](https://cdn.legit.ng/images/360x203/ce90dd5b6240bf8a.jpeg?v=1)
!["Babu ruwanmu da bambancin addini," Rundunar sojoji ta karyata zargin wariya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/47863ec7eb362353.jpeg?v=1)
Rundunar sojojin Najeriya ta jaddada matsayarta na rashin yi wa jami'anta katsalandan kan addininsu. Rundunar ba ta nuna wariyar addini yayin aikinsu.
![Watanni 7 da sakin bam, rundunar sojin Najeriya ta zabi Tudun Biri domin kai tallafi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/ad548893768cf9eb.jpeg?v=1)
Rundunar sojin Najeriya ta zabi Tudun Biri domin mika tallafin lafiya a jihar Kaduna. Rundunar ta yi haka ne domin gyara alakarta da mutanen garin bayan harin bom.
![Harin bam: Rundunar sojojin Najeriya ta fadi yadda za ta yi da 'yan ta'adda](https://cdn.legit.ng/images/190x107/a81c26af352e8598.jpeg?v=1)
Hedikwatar tsaro ta Najeriya ta bayyana cewa an samu karuwar wadanda suka rasu a harin da 'yan ta'adda su ka kai Gwoza, yayin da wasu mutane 20 su ka rasu.
![Rundunar sojojin saman Najeriya ta musanta hatsarin jirginta, ta fadi abin da ya faru](https://cdn.legit.ng/images/190x107/8efb5613036e0ce4.jpeg?v=1)
Rundunar sojin saman Najeriya tace babu jirginta mai saukar ungulu da yayi haɗari. Tace jirgin aiki ne mara matuƙi ya rikito a ƙauyen Rumji dake kusa da sansaninta.
![Allah ya yiwa tsohon babban hafsan tsaron Najeriya, Ibrahim Ogohi rasuwa a Abuja](https://cdn.legit.ng/images/190x107/2a08b12a42c4b4d3.jpeg?v=1)
Rahotannin da muke samu a safiyar yau Lahadi na nuni da cewa Allah ya yiwa tsohon babban hafsan tsaron Najeriya, Ibrahim Ogohi rasuwa yana da shekara 76 a duniya.
![Zaman lafiya: Rundunar sojoji ta bude kofa domin yin sulhu da 'yan bindiga](https://cdn.legit.ng/images/190x107/ad548893768cf9eb.jpeg?v=1)
Rundunar sojin Najeriya ta yi kira na musamman ga yan bindiga kan magance matsalar tsaro a Najeriya. Laftanal Janar Taoreed Lagbaja ne ya yi kiran a Bauchi.
![Kaduna: Rundunar sojojin Najeriya ta samar da hanyar magance rashin tsaro](https://cdn.legit.ng/images/190x107/31ffeee76fae53ed.jpeg?v=1)
Matsalolin rashin tsaro a jihar Kaduna ya sanya runduna sojojin kasar nan kara daukar mataki domin magance matsalar. Runduna ta kara samar da rundunonin sojoji.
![Sojoji sun yi karin haske kan zargin daukar Musulmai masu tsaurin ra'ayi a aiki](https://cdn.legit.ng/images/190x107/bf9ea80cd4441714.jpeg?v=1)
Rundunar sojojin Nigeria ta ƙaryata rade-radin cewa tana daukar Musulmai masu tsattsauran ra'ayi aikin soja kamar yadda ake yadawa cewa suna kare addinin Musulunci.
![An kama ɗan damfara da sunan samawa mutane aikin soja, rundunar soji ta yi karin haske](https://cdn.legit.ng/images/190x107/cf9d6fc791c81121.jpeg?v=1)
Rundunar sojin Najeriya ta sanar da cefke wani dan damfara mai kokarin karbar kudi domin samawa mutane aikin soja a jihar Taraba. Kingsley Chidiebere Uwa ne ya sanar
Shugaban Sojojin Najeriya
Samu kari