Shugaban Sojojin Najeriya
Hedikwatar Tsaron Najeriya ta karyata wani bidiyon AI da ake dangantawa da Janar Olufemi Oluyede, tana mai cewa bidiyon karya ne kuma ba ya wakiltar matsayar sojoji.
Yan ta’adda sama da 150 sun mika wuya ga Operation HADIN KAI cikin mako guda, yayin da rundunar ta ce matsin lambar soji da ayyukan leƙen asiri na ƙara raunana su.
Rundunar sojin Amurka ta fara horas da sojojin Najeriya a jihar Bauchi kan jirage marasa matuka da sauran dabarun soja domin kara hadin gwiwar tsaro.
A labarin nan za a ji cewa Amurka ta bayyana wasu daga cikin abubuwan da dakarun ta kae koya wa sojojin Najeriya da ke atisaye a jihar Bauchi a Arewacin kasar.
Yan bindiga sun sace matar sarkin Dabu a Kwara. Haka kuma suna neman naira miliyan 20 kan wata budurwa. Kungiyar KSDF ta buqaci gwamnati ta ceto su.
A labarin nan za a ji wasu yan bindiga sun kai hari wani yanki na jihar Kaduna da ke Arewa mas Yammacin Najeriya inda sukayi garkuwa da likita da wata baiwar Allah.
A labarin nan za a ji cewa rundunar sojin Najeriya ta samu nasarori a jihohi daban-daban na Najeriya inda aka kama wasu yan ta'adda, yan ISWAP sun mika wuya.
A labarin nan za a ji cewa rundunar operation hadin kai ta samu tallafin mafarauta inda aka gano maboyar wasu yan ta'adda da ke jinya a jihar Adamawa.
A labarin nan za a ji cewa rundunar sojojin Najeriya sun yi nasara a kan wasu kasurguman yan ta'adda a Kebbi, Zamfara da Sokoto bayan an yi kazamin artabu.
Shugaban Sojojin Najeriya
Samu kari