Shugaban Sojojin Najeriya
A labarin nan, za a ji cewa dakarun sojojin Najeriya sun tari wasu yan bindiga da ke karkashin Aleiro da ya fitini mutanen Zamfara da kewaye, an yi asarar rayuka.
Rundunar sojin Najeriya ta samu lambar yabo a matsayin mafi ƙwarewa a Afirka wajen yaƙi da ta'addanci, yayin da COAS ya sadaukar da nasarar ga sojojin da suka rasu.
Rundunar Sojin Najeriya ta kirkiri rundunoni guda hudu tare da nada kwamandoji domin fadada ayyukan tsaro da karfafa yaki da matsalolin tsaro a fadin kasa.
An yi binciken kwa-kwaf kan ikirarin cewa Kotun Tarayya ta yi hukunci kan rubutun Larabci a tambarin sojojin Najeriya yaudara ne, babu hujjar irin wannan hukunci.
A labarin nan, za a ji muhimman kayan abinci da man fetur da wani matashi ya ke safararsu zuwa ga ƴan ta'addan Boko Haram da su ka hana zaman lafiya a jihar Borno.
'Yan bindiga sun kashe Kanal Abdussalam Ude a birnin Abuja, yayin da matarsa, direbansa da jami'in tsaronsa suka jikkata. Ana ci gaba da bincike.
A labarin nan, za a ji cewa Ministan tsaron Najeriya, Christopher Musa ya sanar da cewa yana sane da martani jama'a kan cewa sojoji na karban albashin N100,000.
Sojojin saman Najeriya (NAF) sun kammala binciken karɓar rukunin farko na jiragen yaƙi samfurin M-346 daga ƙasar Italiya domin ƙarfafa tsaro a Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa wannan jami'in sojan da ake nema ruwa a jallo saboda zargin ya na mu'amala da yan ta'adda ya shiga hannu a kokarin tserewa zuwa Kamaru.
Shugaban Sojojin Najeriya
Samu kari