
Shugaban Sojojin Najeriya







Shugaban sojojin kasan Najeriya, Laftanal Janar Olufemi Oluyede ya ce suna bin Bello Turji sau da kafa domin kawar da shi. Ana bin diddin dan ta'addar a Zamfara.

Kungiyar 'yan shi'a ta kasa (IMN) ta zargi jami'an tsaron Najeriya da shiga hakkinta ta hanyar hana membobinta gudanar da taro cikin lumana, bayan doka ta basu dama.

Gwamnatin jihar Katsina ta yabi sojoji kan nasarar kashe 'yan bindiga 53 da aka kai farmaki maboyar dan bindiga Buzuru da ya shahara da kai hare hare a jihar.

Mai ba shugaban ƙasa shawara kan tsaro, Nuhu Ribadu, ya soki gwamnatin Canada da ta hana hafsan tsaron Najeriya Christopher Musa shiga kasar da sauran sojoji.

Gwamnan jihar Kwara, Abdulrahman Abdulrazaq, ya bayyana cewa domin magance matsalar rashin tsaro da ake fama da ita, sojojin Najeriya na bukatar fiye da makamai.

Wani jigo a sansanin Bello Turji ya bayyana cewa ya tuba, kuma ya na neman gwamnti ta amince ya zubar da makamnsa domin kawo karshen ayyukan ta'addanci da ya ke yi.

Sojojin Operation Fansan Yamma sun kai farmaki maboyar Bello Turji a Zamfara, inda suka kwato makamai tare da ceto mata da yara da aka yi garkuwa da su.

Rundunar sojojin Najeriya sun bayyana nasarar hallaka wasu mugayen yan ta'adda da su ka addabi mazauna Arewacin kasar nan, musamman jihar Zamfara.

Jami'an tsaro na 'yan sanda da sojoji sun samu nasarar ceto wasu mutane da 'yan bindiga suka yi garkuwa da su a jihar Kaduna. Sun sada su da iyalansu.
Shugaban Sojojin Najeriya
Samu kari