Bikin Sallah
Hukumomin ƙasar Saudiyya su sanar da ganin jinjirin watan Babbar Sallah yau Talata, sun ce alhazai za su yi hawan Arfah ranar Alhamis, sallah ranar Juma'a.
Mai alfarma Sarkin Musulmi ya fitar da sanarwa cewa za a fara duba watan sallar layya a ranar Talata, 27 ga Mayu, 2025. Za a duba jinjirin watan a sassan Najeriya.
Kotun kolin Saudiyya ya sanar da cewa za a fara duban watan sallar layya na 2025 a ranar Talata, 27 ga Mayu. Za a fara duba watan Zul Hijja ne domin bikin sallah
Masu sayar da dabbobi sun yi fargabar tashin farashi bayan kasar Nijar ta hana fitar da dabbobi zuwa Najeriya da wasu kasashe ana shirin sallar lahiya.
Mazauna karamar hukumar Isa, da ke jihar Sakkwato sun gamu da iftila'in harin ƴan ta'adda, bayan Bello Turji da jama'arsa suka kai masu farmaki, an kashe mutane.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya gwangwanje mutanen da ke ɗaure a gidajen gyaran hali da tallafin kayan abinci da shanu 12 sabida su yi shagalin sallah.
Wasu daga cikin Kamawa sun bayyana rashin jin daɗin yadda gwamnati da Sarki Muhammadu Sanusi II suka gudanar da hawa bayan rundunar yan sandan jihar ta haramta.
Gwamnatin jihar Yobe ta tuna da almajirai da ke karatu a makarantun Tsangaya. Ta raba musu kayayyaki domin su yi murnar zuwan lokacin bukukuwan Sallah.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya yi kira da a cigaba da tausayawa talaka a sakon shi na barka da sallah bayan gama azumin 2025.
Bikin Sallah
Samu kari