Sabon Farashin Man Fetur
Farashin danyen mai da ake hakowa a Najeriya ya tashi bayan kasar Isra'ila ta kai hari Qatar da niyyar kashe shugabannin kungiyar Hamas da suka je kasar.
Gwamnatin tarayya ta bakin ministan kudi, Wale Edun, ta yi magana kan fara biyan sabon harajin fetur. Ta bayyana cewa ba yanzu za a fara aiwatar da shi ba.
Shugaban kwamitin gyaran haraji na shugaban kasa, Taiwo Oyedele ya bayyana cewa ba Gwamnatin Bola Tinubu ce ta kirkiro harajin fetur ba kamar yadda ake yadawa.
A labarin nan, za a ji cewa kungiyar kwadago ta TUC ta bayyana rashin amincewa da harajin 5% da gwamnatin tarayya ke shirin kakaba wa kayan man fetur.
Kungiyar dillalan mai Najeriya ta PETROAN ta sanar da dakatar da daukowa da rarraba man fetur na kwana uku a Najeriya baki daya daga 9 ga watan Satumbar 2025.
A shekarar 2026 sabon harajin shugaba Bola Tinubu na 5% zai fara aiki a Najeriya. Harajin zai shafi 'yan kasuwa, ma'aikata, malamai dalibai da duk 'yan Najeriya.
'Yan Najeriya za su fara biyan ƙarin harajin kashi biyar cikin ɗari a kan kowace litar man fetur da sauran kayayyakin mai da suka saya daga watan Janairun 2026.
Legit Hausa ta tattaro bayanai game da tasirin matatar man Dangote ga tattalin arzikin Najeriya da kuma irin kalubalen da tasirin ke fuskanta a Kudu da Arewa.
Shugaban kamfanin man fetur na kasa (NNPCL), Bayo Ojulari, ya ce wasu kusoshi a fannin fetur da gas na barazana ga rayuwarsa saboda yana shirin gyara matatun mai.
Sabon Farashin Man Fetur
Samu kari