
Muhammadu Sa'ad Abubakar







Mai alfama Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa'ad Abubakar, ya ta ya al'ummar Musulmi murnar kammala azumin watan Ramadan. Ya ba da shawara kan shugabanni.

Yayin da ake bikin sallah a Najeriya, Sheikh Muhammed Habibullah Adam Abdullah El-Ilory ya bayyana Litinin, 31 ga Maris, 2025, a matsayin ranar Eid-el-Fitr.

Mai alfarma Sarkin Musulmi Alhaji Muhammad Sa'ad Abubakar ya sanar da ganin jinjirin watan Shawwal na shekarar 1446AH. Za a yi karamar Sallah ranar Lahadi.

Kwamitin ganin wata na fadar mai alfarma sarkin musulmi ya bayyana yadda za a tura saƙon ganin watan Shawwal yau Asabar, 29 ga watan Ramadan, 2025.

Fadar mai alfarma sarkin musulmi ta ba wasu matasa masu yi wa ƙasa hidima kyautar talabijin na bango watau Plasma da N100,000 bisa kyawawan halayensu.

Kwamitin ganin wata ya bayyana lokutan da fadar sarkin musulmi ke duba ganin watan ƙasashen gabas kamar Saudiyya ko da ilimin falaki ya nuna ba za a ga watan ba.

Dan majalisar wakilai, Awaji-Inombek Abiante ya bukaci Tinubu ya saka Abdulsalami Abubakar da sarkin Musulmi domin yin sulhu bayan dawo da Fubara gwamna.

Kungiyar Jama'atu Nasril Islam ta ja hankalin al'ummar musulmi su daure su ci gaba da nisantar ayyuna sabon Allah har bayan watan azumin Ramadan.

Majalisar koli ta harkokin addinin Musulunci a Najeriya ta musanta raɗe-raɗin da ake yaɗawa cewa Sarkin Musulmi na shirin musuluntar da Najeriya.
Muhammadu Sa'ad Abubakar
Samu kari