Muhammadu Sa'ad Abubakar
Sheikh ISa Ali Pantami ya yi bayani kan sulhun da ya yi wa tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i da gwamna Uba Sani a makabarta. Ya yi sulhu da Buhari da sarakuna.
Mai Alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Saad Abubakar na III, ya bayyana cewa zargin cewa ana shirin musuluntar da Najeriya ba gaskiya ba ne.
Kungiyar NDMG-USA ta yi baranzanar maka yan Majalisar Amurka a kotu kan zargin karya da ta jinginawa Sarkin Musulmi da karamin ministan tsaro, Bello Katawalle.
Mai Alfarma Sarkin Musulmi ya yi umani da a fita duba watan Zulki’ida a fadin Najeriya bayan watan Shawalla ya cika kwana 29 a ranar Juma'a, 17 ga Afrilun 2026
Sheikh Musa Ayyuba Lukuwa Sokoto ya sanar da cewa a yau Alhamis zai gabatar da sallar azumi bayan ya ce sun ga watan Shawwal. Ya yi haka ne sabanin Sarkin Musulmi.
Mai Alfarma Sarkin Musulmi, Muhammad Sa'ad Abubakar III ya ayyana ranar Juma'a, 20 ga watan Maris, a matsayin ranar idin karamar Sallaha a Najeriya.
Malamin addinin Musulunci a Najeriya, Sheikh Mudir Markaz, ya sanar da lokacin gudanar da karamar Sallah. Hakan na zuwa ne kafin Sarkin Musulmi ya ba da sanarwa.
Mai alfarma Sarkin Musulmi a Najeriya ya yi Allah wadai da harin da Amurka da Isra'ila suka kai Iran a wata sanarwa da ya fitar kan duba watan sallah.
Masanin taurari kuma mai sharhi kan duba wata, Adamu Ya'u da aka fi sani da dan America ya ce dole za a cika azumi 30 saboda ba za a ga wata ba a yau Laraba.
Muhammadu Sa'ad Abubakar
Samu kari