Muhammadu Sa'ad Abubakar
Bincike ya tabbatar da cewa mai alfarma Sarkin Musulmi bai goyi bayan Tinubu a zaɓen 2027 ba. Bidiyon da ake yaɗawa an fitar da shi daga mahallinsa.
Sarkin Musulmi ya ce Fulani ba masu laifi ba ne, ya bukaci a daina danganta garkuwa da mutane da su, tare da alkawarin haɗin gwiwa da jami'an tsaro.
Oluremi Tinubu ta yabawa Sarkin Musulmi kan goyon bayan gwamnatin Tinubu, yayin da Sarkin ya yi addu'ar zaman lafiya tare da yabawa shirin Renewed Hope Initiative.
Gwamna Ahmad Aliyu ya yaye sabbin Sokoto Marshals 1,550 domin ƙarfafa tsaro da samar wa matasa aikin yi, yayin da gwamnan Ekiti ya yaba da shirin.
Mai alfarma Sarkin Musulmi ya bukaci a fita duba watan Safar a kaladandar Musulunci bayan kammala watan Muhammar na 1448 da ya yi daidai da 2026.
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Muhammadu Sa'ad Abubakar ya bayyana cewa lokaci ya yi da za a hada kai domin yaki da matsalar 'yan bindiga a Arewacin Najeriya.
Mai alfarma Sarkin Musulmi ya zauna da malaman Izala da Darika, manyan sarakunan Arewacin Najeriya da sauransu kan rashin tsaro a Arewacin kasar.
Mai alfarma Sarkin Musulmi, , Muhammad Sa’ad Abubakar III ya gana da wakilan Fafaroma Leo a Abuja domin tattauna abubuwan da suka shafi hadin kai da zaman lafiya.
Mai alfarma Sarkin Musulmi ya bukaci a yi bincike kan kashe malamar Islamiyya mai suna Ummulkhairi da aka yi a jihar Kaduna. Ya nemi a ba da diyya.
Muhammadu Sa'ad Abubakar
Samu kari