Muhammadu Sa'ad Abubakar
Mai alfarma Sarkin Musulmi, , Muhammad Sa’ad Abubakar III ya gana da wakilan Fafaroma Leo a Abuja domin tattauna abubuwan da suka shafi hadin kai da zaman lafiya.
Mai alfarma Sarkin Musulmi ya bukaci a yi bincike kan kashe malamar Islamiyya mai suna Ummulkhairi da aka yi a jihar Kaduna. Ya nemi a ba da diyya.
Mai alfarma Sarkin Musulmi ya bukaci makiyaya da su rungumi kiwon zamani domin kaucewa rikici da manoma a Najeriya. Ya gana da dakarun 'yan sanda da NIS.
Shugabannin Musulmi da na Katolika a Najeriya sun bukaci gwamnatin tarayya ta dauki matakan gaggawa domin kawo karshen kashe-kashe da garkuwa da mutane.
Sanata Kawu Sumaila ya tashi ya nuna adawa da bukatar ministan shari'a na kasa kan soke hukumar kula da nazarin Larabci da addinin Musulunci ta kasa (NBAIS).
Mai Alfarma Sarkin Musulmi ya sanar da cewa a yau Talata, 16 ga Yunin 2026 aka shiga sabuwar shekarar hijira ta 1448 a Najeriya bayan ganin wata da aka yi.
Sarkin Musulmi ya umarci daukacin Musulman Najeriya su fito domin neman ganin jinjirin watan Muharram 1448AH a ranar Litinin, 15 ga Yuni, bayan faduwar rana.
Mai alfarma sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa'ad Abubakar II ya bayyana Litinin, 18 ga watan Mayu, 2026 a matsayin 1 ga watan Dhul Hijjah, 1447H.
Al'ummar musulmi na gudanar da idin layya watau babbar Sallah ne a ranar 10 ga watan Zul Hajji, washe gari baya alhazai sun yi hawam Arafah a kasa mai tsarki.
Muhammadu Sa'ad Abubakar
Samu kari