Muhammadu Sa'ad Abubakar
Sultan Muhammadu Sa’ad Abubakar III ya yi kira ga Musulmi da Kiritoci su daina zagin juna domin samun zamantakewar lumana da girmamawa a kasar nan.
Sarkin Musulmi, Muhammad Sa'ad Abubakar ya bukaci a binciki kisan Kanal Abdussalam Ude, tare da yin Allah-wadai da ƙiyayya ga Musulman Igbo tsiraru.
Fadar Sarkin Musulmi ta musanta rahoton da ke cewa Muhammad Sa'ad Abubakar ya goyi bayan sake zaɓen Bola Tinubu a 2027, tana mai cewa uba ne ga dukkan 'yan Najeriya.
Bincike ya tabbatar da cewa mai alfarma Sarkin Musulmi bai goyi bayan Tinubu a zaɓen 2027 ba. Bidiyon da ake yaɗawa an fitar da shi daga mahallinsa.
Sarkin Musulmi ya ce Fulani ba masu laifi ba ne, ya bukaci a daina danganta garkuwa da mutane da su, tare da alkawarin haɗin gwiwa da jami'an tsaro.
Oluremi Tinubu ta yabawa Sarkin Musulmi kan goyon bayan gwamnatin Tinubu, yayin da Sarkin ya yi addu'ar zaman lafiya tare da yabawa shirin Renewed Hope Initiative.
Gwamna Ahmad Aliyu ya yaye sabbin Sokoto Marshals 1,550 domin ƙarfafa tsaro da samar wa matasa aikin yi, yayin da gwamnan Ekiti ya yaba da shirin.
Mai alfarma Sarkin Musulmi ya bukaci a fita duba watan Safar a kaladandar Musulunci bayan kammala watan Muhammar na 1448 da ya yi daidai da 2026.
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Muhammadu Sa'ad Abubakar ya bayyana cewa lokaci ya yi da za a hada kai domin yaki da matsalar 'yan bindiga a Arewacin Najeriya.
Muhammadu Sa'ad Abubakar
Samu kari