
Muhammadu Sa'ad Abubakar







Kwamitin Kolin Harkokin Addinin Musulunci, NSCIA, karkashin jagorancin Sarkin Musulmi, Muhammad Sa’ad Abubakar ta taya musulmi murnar Sallah Karama da kammala a

Shugaba Buhari ya sake umurtan rundunar sojojin kasar da sauran hukumomin tsaro da su yi maganin duk wani mutum ko kungiyar da ke yiwa tsaron kasar zagon kasa.

Muhammadu Buhari, shugaban Nigeriayana cikin jerin musulmin duniya 500 mafi karfin fada aji kamar yadda cibiyar nazarin addinin Islama da ke Amman a Jordan ta f

Sarkin Musulmi kuma Shugaban Majalisar Koli ta Harkokin Addinin Musulunci ta Najeriya, Sa’ad Abubakar III, ya ayyana Talata a matsayin 1 ga Muharram 1443AH.

Wasu fusatattun matasa a jihar Sakkwato sun gudanar da zanga-zanga a fadar sarkin Musulmi inda suka nemi a hukunta wani mutum da yayi kalaman batanci ga Annabi.

Kungiyar hadin kan mabiya addinai daban-daban don samar da zaman lafiya ta kira taro don tattaunawa kan lamuran da ke ci ma kasar tuwo a kwarya musamman tsaro.
Muhammadu Sa'ad Abubakar
Samu kari