
Muhammadu Sa'ad Abubakar







Mai girma shugaban Najeriya, Alhaji Muhammadu Buhari, ya bayyana cewa ya shiga jirgin tallata Bola Ahmed Tinubu ne saboda abokantaka da wasu abubuwa guda biyu.

Alhaji Sa'ad Abubakar ya ce tun a lokacin da suke makaranta sun hango kaifin tunani irin na Nasiru El-Rufai wanda wannan yasa suke masa lakabi da babban mutum.

Allah yayi wa Alhaji Shehu Malami, fitaccen 'dan kasuwa kuma Yariman Sokoto rasuwa. Ya kwanata dama yana da shekaru 85 a duniyab a birnin Cairo dake Misra.

Mai Alfarma Sarkin Musulmai, Alhaji Sa'ad Abubakar na III, yace ba gudu ba ja da baya a kokarinsa na faɗa wa masu rike da madafun iko gaskiya domin su zata amfa

Mun kawo labarin Giwar Ado Bayero, Hafsah Sulu Gambari wanda Matar Sarki ce, Mahaifiyar Sarakan Kano, ‘Diyar Sarkin Ilorin kuma Surukar tsohon Sarkin Kano.

Alhaji Sa’ad Abubakar III, Sarkin musulmi ya koka akan kisan Harira Jibrin, da yaranta hudu a Isulo cikin karamar hukumar Orumba ta Arewa da ke cikin Jihar Anam

Kwamitin Kolin Harkokin Addinin Musulunci, NSCIA, karkashin jagorancin Sarkin Musulmi, Muhammad Sa’ad Abubakar ta taya musulmi murnar Sallah Karama da kammala a

Shugaba Buhari ya sake umurtan rundunar sojojin kasar da sauran hukumomin tsaro da su yi maganin duk wani mutum ko kungiyar da ke yiwa tsaron kasar zagon kasa.

Muhammadu Buhari, shugaban Nigeriayana cikin jerin musulmin duniya 500 mafi karfin fada aji kamar yadda cibiyar nazarin addinin Islama da ke Amman a Jordan ta f
Muhammadu Sa'ad Abubakar
Samu kari