![A kara hakuri, tattalin arziki na dab da gyaruwa: Abin da Tinubu ya fadawa sarakuna](https://cdn.legit.ng/images/560x315/38569bb82e4a60b4.jpeg?v=1)
Muhammadu Sa'ad Abubakar
![A kara hakuri, tattalin arziki na dab da gyaruwa: Abin da Tinubu ya fadawa sarakuna](https://cdn.legit.ng/images/560x315/38569bb82e4a60b4.jpeg?v=1)
![Sultan da manyan sarakunan gargajiya sun sanya labule da Tinubu, bayanai sun fito](https://cdn.legit.ng/images/560x315/11346f20a1560cae.jpeg?v=1)
![Ana fargabar tsige Sarkin Musulmi bayan sabuwar doka, an gargadi gwamna](https://cdn.legit.ng/images/360x203/5c38fb6347d210e7.jpeg?v=1)
![Ta faru ta kare, gwamna ya sa hannu kan dokar da ta ragewa sarkin Musulmi karfin iko](https://cdn.legit.ng/images/360x203/5c38fb6347d210e7.jpeg?v=1)
![Tsige sarakuna: Majalisar koli ta addinin Musulunci ta tura sako ga yan siyasa](https://cdn.legit.ng/images/360x203/c8b13b249ed89b36.jpeg?v=1)
![Malamai da limamai a Arewa sun yiwa masu son warware rawanin Sarkin Musulmi wankin babban bargo](https://cdn.legit.ng/images/360x203/25da335205ee751c.jpeg?v=1)
![Dambarwar Sultan: Dalilai da ka iya jawo Gwamna Aliyu rasa kujerarsa a 2027](https://cdn.legit.ng/images/190x107/949827f0d6ee10fd.jpeg?v=1)
Gwamna Ahmed Aliyu na jihar Sokoto ya tube sarakuna akalla 15 bayan hawansa karagar mulkin jihar tare da kirkirar sabuwar doka da za ta rage ikon Sultan.
![Gwamnatin Sokoto ta fadi dalilin yin doka domin rage ikon Sarkin Musulmi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/2ad9cc5bef5b9551.jpeg?v=1)
Gwamnatin jihar Sokoto ta bayyana cewa mai alfarma Sarkin Musulmi bai da ikon nada kowa a idon doka. Ta ce hakan ya sanya za ta yiwa doka gyara a jihar.
![Fadar Sarkin Musulmi ta bayyana gaskiya kan rigima da gwamnatin Sokoto](https://cdn.legit.ng/images/190x107/949827f0d6ee10fd.jpeg?v=1)
Fadar Sarkin Musulmi ta fito ta yi magana kan batun rikicin da ake yadawa tana yi da gwamnatin Sokoto. Fadar ta ce babu wata rigima a tsakanin bangarorin biyu.
![Sokoto: Halin da ake ciki bayan fara sauraron ra'ayin jama'a kan dokar masarautu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/1595040808ff010e.jpeg?v=1)
Yayin da ake kokarin gyaran fuska a dokar masarautun jihar Sokoto, yau Talata za a fara sauraran ra'ayin jama'a game da sabuwar dokar da ake magana a kai.
!["Kul fa": Cibiyar shari'ar Musulunci ta yi gargadi mai tsauri kan taɓa kimar Sultan](https://cdn.legit.ng/images/190x107/1595040808ff010e.jpeg?v=1)
Cibiyar dabbaka shari'ar Musulunci ta gargadi gwamnatin jihar Sokoto kan wasa da iko da kuma darajar da Sultan ke da shi musamman a idon Musulman Najeriya.
![Fulani makiyaya sun yi magana kan batun tsige Sarkin Musulmi, sun yi gargadi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/ea9f6ffabbedf2ae.jpeg?v=1)
Kungiyar Fulani makiyaya ta (MACBAN) ta bukaci a kare martaba da kimar kujerar Sarkin Musulmi, Alhaji Sa'ad Abubakar III. Ta gargadi gwamnatin Sokoto.
![Gwamnatin Sokoto ta fadi abin da zai hana dawo da hakiman da aka tsige duk da umurnin kotu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/b136bd18596187e5.jpeg?v=1)
Gwamnatin jihar Sokoto ta bayyana cewa hakiman da suka shigar da kara bayan tsige su sun makara. Kwamishinan shari'a na jihar ne, Barista Nasiru Binji ya fadi haka.
![Tsige Sarkin Musulmi: An bayyana hanyar da za a takawa gwamnatin Sokoto burki](https://cdn.legit.ng/images/190x107/a644f006de084246.jpeg?v=1)
Shugaban kungiyar MURIC Farfesa Ishaq Lakin Akintola ya bukaci a soke dokar da ta ba gwamnatin jihar Sokoto damar sauke Sarkin Musulmi daga kujera.
![Yayin da ake rade radin tuge shi, Sultan ya tura sako ga rundunar sojoji](https://cdn.legit.ng/images/190x107/2bb1cdcdb95be0a2.jpeg?v=1)
Sarkin Musulmi, Sa'ad Abubakar ya gargadi jami'an sojoji da su kaucewa duk wani lamari da ya shafi kabilanci ko bangarancin addini inda hakan zai raba Najeriya.
Muhammadu Sa'ad Abubakar
Samu kari