Muhammadu Sa'ad Abubakar
Tsohon shugaban mulkin soja a Najeriya, Abdulsalami Abubakar ya jagoranci tawagar ECOWAS zuwa Nijar don tattaunawa da shawo kan matsalar kasar bayan juyin mulki
Sarkin Musulmi a Najeriya ya bayyana ranar da ya kamata Musulmai su fara duba jinjirin watan babban sallah wanda ke kara gabatowa kuma za a yi nan da kwanaki.
Sarkin musulmi, Alhaji Sa'ad Abubakar III, ya buƙaci ƴan Najeriya su yi addu'o'in samun nasarar mika mulki ga sabuwar gwamnati mai kama wa, nan da kwanaki kaɗan
Mai girma shugaban Najeriya, Alhaji Muhammadu Buhari, ya bayyana cewa ya shiga jirgin tallata Bola Ahmed Tinubu ne saboda abokantaka da wasu abubuwa guda biyu.
Alhaji Sa'ad Abubakar ya ce tun a lokacin da suke makaranta sun hango kaifin tunani irin na Nasiru El-Rufai wanda wannan yasa suke masa lakabi da babban mutum.
Allah yayi wa Alhaji Shehu Malami, fitaccen 'dan kasuwa kuma Yariman Sokoto rasuwa. Ya kwanata dama yana da shekaru 85 a duniyab a birnin Cairo dake Misra.
Mai Alfarma Sarkin Musulmai, Alhaji Sa'ad Abubakar na III, yace ba gudu ba ja da baya a kokarinsa na faɗa wa masu rike da madafun iko gaskiya domin su zata amfa
Mun kawo labarin Giwar Ado Bayero, Hafsah Sulu Gambari wanda Matar Sarki ce, Mahaifiyar Sarakan Kano, ‘Diyar Sarkin Ilorin kuma Surukar tsohon Sarkin Kano.
Alhaji Sa’ad Abubakar III, Sarkin musulmi ya koka akan kisan Harira Jibrin, da yaranta hudu a Isulo cikin karamar hukumar Orumba ta Arewa da ke cikin Jihar Anam
Muhammadu Sa'ad Abubakar
Samu kari