Muhammadu Sa'ad Abubakar
Jami’ar Kimiyya da Fasaha ta Abdullahi Fodio a Kebbi za ta karrama Gwamna Nasir Idris da digirin girmamawa, tare da yaye dalibai 7,221 a taron tarihi.
Hafsun sojojin kasan Najeriya, Laftanar Janar Waidi Shuaibu ya kai ziyarar girmamawa ga mai alfarma Sarkin Musulmi a jihar Sokoto bayan harin Amurka a Najeriya.
Mai alfarma Sarkin Musulmi ya bukaci al'ummar Najeriya Musulmai su fita duba watan Rajab na shekarar 1447, wata biyu kafin shiga watan Ramadan da ake azumi.
A labarin nan, za a ji cewa Mai Alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Sa'ad Abubakar III ya ce babu abin da ya shafi wadanda ba Musulmi ba da shari'ar Muslunci.
Mai martaba Sarkin Gumel, Alhaji Ahmed Mohammed Sani II ya cika shekara 54 a sarauta. Kashim Shettim. Sultan, manyan kasa da gwamna Namadu sun hallara Jigawa.
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa'ad Abubakar III, ya bukaci gwamnatocin yankin Arewacin Najeriya da su kasance masu sauraron jama'a.
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammadu Sa'a Abubakar III, ya yi ta'aziyyar rasuwar sanannen malamin addinin Musulunci, Sheikh Dahiru Usman Bauchi.
Gwamnatin Najeriya da mai alfarma Sarkin Musulmi, Muhammadu Sa’adu Abubakar III sun amince wa Rahama Abdulmajid ta shirya fim din 'yar Dan Fodiyo Nana Asma'u.
Mai alfarma sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa'ad Abubakar III, ya bukaci jami'an tsaro ka da su sassautawa 'yan ta'adda. Ya bukaci a ragargaje su.
Muhammadu Sa'ad Abubakar
Samu kari