Haduran mota a Najeriya
Karuwar rahotannin kwacen babura a jihar Osun ya tilasta rundunar 'yan sandan daukar matakin sanar da jama'a sabon dabarar barayin da ke kwacen baburan.
Hukuma mai kula da zirga zirgar abubuwan hawa a Legas (LASTMA) ta kwace motoci 40 yayin wani samame da ta kai a jihar. Ta ce motocin na kawo cunkoso.
Rundunar ‘yan sandan Kaduna ta taki sa’ar damke kasungurman masu satar mutane guda biyar ana zargin za su karbi kudin fansa da wani da ake zargi da satar mota.
Rundunar ‘yan sandan jihar Legas ta sanar da kama wani matashi mai shekaru 35 bayan ya yi yunkurin kwace tasin da ya hau a hanyar filin jirgin saman jihar.
An samu mummunan hadarin mota a kan hanyar Abuja zuwa Keffi a yammacin jiya Talata. Babbar mota ta markade mutane hudu da ke cikin karamar motar har lahira.
Hukumar kiyaye hadura ta kasa ta fitar da rahoto kan haduran da aka yi a bikin sallah a Osun, Oyo da Ondo. Mutane 128 sun yi hadari, 13 sun rasu, 78 na asibiti
Hukumar kiyaye hadura ta kasa FRSC ta sanar da cewa hadarin mota ya yi sanadiyyar mutuwar mutane biyu a jihar da jikkata da dama. Florence Okpe ce ta sanar.
Hukumar kiyaye haɗurra FRSC ta tabbatar da mutuwar mutane 19 daga cikinn 25 sakamakom haɗarin motar da ya rutsa su a kan titin Jebba a jihar Kwara.
Yadda wasu direbobin kasar nan ke awon gaba da wasu jami'an tsaro idan an tsare su a hanya ya fara ci wa rundunar 'yan sandan kasar nan tuwo a kwarya.
Haduran mota a Najeriya
Samu kari