
Rahama Sadau







Rahotanni da suka zuwa mana sun tabbatar da cewa mahaifin fitacciyar jarumar Kannywood, Rahama Sadau ya riga mu gidan gaskiya a jihar Kaduna da ke Arewacin Najeriya.

Rahama Sadau ta yi wa Yusuf Lazio sha tara ta arziki da ta gigita shi, inda ya gode mata tare da kiranta 'uwa', kuma ya roƙa mata albarka bisa karamcinta.

Jaruma Rahama Sadau ta bayyana auren Juma Jux da Priscilla Ojo a matsayin irin bikin da take so. Rahama Sadau ta ce auren ya kayatar sosai fiye da yadda ake zato.

Jarumar Kannywood, Rahama Sadau ta bayyana abubuwan da ke burgeta a kan mai martaba Muhammadu Sanusi bayan sun yi wata haduwar ba zata a filin jirgin sama.

Jarumar Kannywood, Rahama Sadau ta gana da ministan tsaro, Bello Matawalle da ministan yada labarai, Mohammed Idris a kan shirin baje kolin al'adun Arewa a Abuja.

Kamfanin man Najeriya na NNPCL ya shirya hadaka da jaruman Kannywood kan wayar da kan 'yan kasa. Ya zauna da Rahama Sadau, Hadiza Gabon da sauransu.

Rahama Sadau ta rubuta "Salaam" a Facebook, wanda ya jawo mutane sama da 2,200 suka yi martani/ An nemi ta fito takarar shugabar kasa saboda shahararta.

Rahama Sadau ta ce Ali Nuhu ne ya gano ta tana rawa a Kaduna, ya ce duk mai iya rawa zai iya fim, ya kuma shigar da ita Kannywood. Ta ce daga nan rayuwarta ta canja.

Rahama Sadau da Umar M Shareef sun taka rawa a Kaduna don murnar sabuwar shekara. Bidiyonsu ya jawo martani masu dadi, inda jama'a ke musu addu’a da fatan alheri.
Rahama Sadau
Samu kari