
Rahama Sadau







Rahama Sadau ta ce fim hanya ce ta isar da sakon rayuwa, ba kawai don daukaka ba, kamar yadda aka gani a wajen haska fim dinta na 'Mamah' a kasar Saudiya.

Rahama Sadau ta cika da farin ciki yayin da za a haska fim din Hausa a kasar Saudiya. Wannan ne karon farko da aka haska fim din Kannywood a Saudiya.

Jarumar Kannywood, Rahama Sadau ta sanar da rasuwar kakarta a ranar Alhamis. Sadau ta ce marigayiyar ta taka rawa sosai a ginuwar rayuwarsu tun daga yarinta.

Legit Hausa ta tattaro yawan mabiyan da wasu fitattun jaruman Kannywood ke da su a shafukan sada zumunta. Ali Nuhu ne mafi yawan mabiya da mutane miliyan 8.5.

Fitacciyar jarumar fina-finan Nollywood, Eniola Badmus ta sami mukamin hadima ta musamman daga kakakin Majalisar Wakilai, Tajudden Abbas a Abuja.

Gwamnatin tarayya ta nada jarumar fina-finai Rahama Sadau mamba a kwamitin gwamnati da ke kula da shirin saka hannun jari a fannin kirkire-kirkiren zamani (iDICE).

Babban birnin tarayya Abuja ya cika ya tumbatsa da manyan jaruman masana'antar Kannywood yayin da aka yi shagalin bikin nada Ali Nuhu mukami a hukumar fina-finai.

Fitacciyar jarumar Kannywood, Rahama Sadau ta saki sabbin zafafan hotunanta a dandalinta na soshiyal midiya. Wasu na ganin sam shigarta bata dace ba.

Jarumar Kannywood da Nollywood Rahama Sadau ta cika shekaru 30 da haihuwa, ta yi kalamai masu ratsa zuciya. An haifi jarumar a ranar 7 ga watan Disamba 1993 a Kaduna
Rahama Sadau
Samu kari