Rabiu Kwankwaso
Abba Kabir Yusuf ya hurowa Dr. Abdullahi Umar Ganduje wuta cewa sai an bincike shi. A baya an fara zancen ‘yan Kwankwasiyya za su dawo cikin APC.
Gwamna Abba Kabir na jihar Kano ya yi magana kan binciken tsohon gwamnan jihar, Dakta Abdullahi Umar Ganduje inda ya ce babu bita da kullin siyasa.
Kwankwaso ya yi suka ga geamnatin tarayya ne ganin yadda lamuran tsaro suka birkice a kasar. Kungiyar matasan tace Tinubu na iya kokarinsa na shawo kan matsalar
Kungiyar Arewa Renaissance Front a jihar Kano ta gargadi Gwamna Abba Kabir kan binciken tsohon gwamnan jihar, Umar Ganduje game da badakalar kadarorin jihar.
Wata babbar kotu a jihar Kano ta sanya ranar da za ta gurfanar da tsohon gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje da matarsa kan zargin cin hanci.
Bangaren Kudu maso yamma na jam'iyyar New Nigeria's Peoples' Parrty ya yi fatali da sabuwar alamar jam'iyyar da kwankwaso ya kaddamar. Sun ce ba a tuntube su ba
Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya ce zai waiwayi bidiyo 'Gandollar' domin gano gaskiya kan zargin da ake yi wa Abdullahi Ganduje na ya karbi daloli.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya yi martani kan kalaman da tsohon gwamnan jihar, Abdullahi Umar Ganduje, ya yi a kan gwamnatinsa na cewa ta gaza.
Yayin gwamnatin jihar Kano ta kafa kwamitin binciken Abdullahi Ganduje, jam'iyyar APC a jihar ta ba da shawarar fara binciken badakalar da Rabiu Kwankwaso ya yi.
Rabiu Kwankwaso
Samu kari