Rabiu Kwankwaso
Bayan Rabi'u Kwankwaso ya ce zai koma ADC, Jam’iyyar ta bayyana cewa tana kokarin daukar tsarin maslaha wajen zabar dan takarar shugaban kasa na 2027.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar NNPP, yana mai cewa yana bukatar sabon tsarin siyasa domin kwace mulkin Bola Tinubu.
Jagoran Kwankwasiyya, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya bayyana matakin barin jam'iyyarsa domin komawa ADC don fuskantar babban zaɓen 2027 a Najeriya.
Mataimakin Gwamnan jihar Kano, Kwamared Aminu Abdussalam, ya yi murabus daga muƙaminsa a yau Jumma'a biyo bayan matsin lamba da yunƙurin tsige shi.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya gana da shugabannin jam'iyyar ADC daga jihar Kano da sakataren jam'iyyar na kasa Rauf Aregbesola a gidan shi da ke FCT, Abuja.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon mataimakin gwamnan Kano, Nasiru Yusuf Gawuna na shirin daga hankalin APC da ya fara neman koma wa Kwankwasiyya.
Rikicin siyasar Kano ya ƙara daukar sabon salo yayin da Sanata Rabiu Kwankwaso ya soki Gwamna Abba Yusuf kan cin amanarsa, inda ya ce 2027 falle daya ce.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya yabawa Nasiru Yusuf Gawuna yayin da ake rade-radin cewa zai sauya sheka daga APC zuwa bangaren Kwankwasiyya a jihar Kano.
Kungiyar Kwankwasiyya ta bayyana cewa tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, yana tattaunawa da wasu jam'iyyun siyasa don komawa.
Rabiu Kwankwaso
Samu kari