Rabiu Kwankwaso
Hon. Muhammad Rabi’u Bakin Zuwo ya zargi Rabiu Kwankwaso da karfa-karfa, kuma nan gaba kaɗan za a saki cikakkun sunayen ‘yan takarkarun jam’iyyar NDC na Jihar Kano.
Watakila sai inda karfin shugabannin APC ya kare wajen karya kashin bayan jam'iyyar NDC a Kano. Jam'iyyar tana zarwacin Kabiru Gaya da Rufai Sani Hanga.
'Daya daga cikin manyan APC a jihar Kano, Musa Iliyasu ya bayyana cewa ka da a yi mamaki idan ta bayyana Rabiu Musa Kwankwaso na da dan takara ba Obi ba.
NDC da Obidients sun yi watsi da kalaman Ganduje kan tikitin Peter Obi da Kwankwaso, suna cewa shugabannin na da tarihi da goyon bayan da za su iya lashe zaɓen 2027.
A labarin nan, za a ji irin martanin da masoya Bola Tinubu su ka yi wa Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso game da cewa tikitin Muslim-Muslim matsala ce.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar APC ta bayyana dalilin da a ganin ta, su ne su ka jawo Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya soki gwamnatin Tinubu.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon shugaban APC na kasa, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya yi fatali da kalaman da 'dan takarar mataimakin shugaban kasa a NDC ya yi.
A labarin nan, za a ji yadda tsohon gwamna a Kano, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya yi kaca-kaca da tikitin Obi da Kwankwaso a zabe mai zuwa na 2027.
Sanata Kabiru Gaya ya amince da komawa APC bayan ganawa da shugaban jam'iyyar, Nentawe Yilwatda, bayan rahoton rasa tikitin Sanatan Kano ta Kudu a NDC.
Rabiu Kwankwaso
Samu kari