Jihar Osun
Jam'iyyar APC ta nesanta ministan harkokin tattalin arzikin ruwa, Gboyega Oyetola daga neman takarar gwamnan jihar Osun. APC ta ce 'yan adawa ke yada fastocin karya.
Jam'iyyar APC ta dauki matakin kora kan tsohon ministan harkokin cikin gida, Rauf Aregbesola daga jam'iyyar. APC ta kori tsohon gwamnan ne bisa zargin cin amana.
Bayan ficewar tsohon gwamnan Osun, Rauf Aregbesola daga APC, Jam’iyyar NNPP a jihar ta bayyana shirinta na karɓarsa zuwa gare ta domin ci gaban jihar.
Jam'iyyar APC reshen jihar Osun ta yi martani bayan kungiyar Omoluabi wacce ke biyayya ga tsohon gwamnan jihar, Rauf Aregbesola. Ta ce ko kadan ba ta damu ba.
Kungiyar Omoluabi ta fice daga APC saboda rashin adalci, rashin shugabanci na gari, da dakatar da 'ya'yanta. Aregbesola ya ce wannan sabon babi ne.
Tsofaffin shugabannin kananan hukumomin jihar Osun sun taso Gwamna Ademola Adeleke a gaban kan N183bn. Sun bukaci ya bayyana yadda ya kashe kudaden.
Jami'an hukumar tsaro ta DSS sun samu nasara kan 'yan ta'addan Boko Haram a jihar Osun. Jami'an tsaron sun cafke mambobin kungiyar ta ta'addanci.
Wani ɗan wasan kwallo mai sheksra 29 a duniya ya rasa ransa ana tsaka da buga wasan ƙarshe a gasar cin kofin tunawa da ɗan uwan gwamnan jihar Osun.
Jam'iyyar PDP ta shiga jimami bayan rasuwar dan takararta na kansila a jihar Osun. Dan takarar na kansila ya rasu bayan ya yi fama da wata 'yar gajeruwar jinya.
Jihar Osun
Samu kari