Ogun
Shahararren jarumin fina-finan Nollywood, Jimi Solanke ya riga mu gidan gaskiya ya na da shekaru 81 a duniya bayan ya sha fama da doguwar jinya a Ogun.
Mambobin majalisar dokokin jihar Ogun sun kaɗa kuri'at ba gudu ba ja da baya a matakin tsige kakakin majalisar, sun rantsar da wanda zai maye gurbinsa yau Talata.
An gurfanar da tsohon kakakin majalisar jihar Ogun, Olakunle Oluomo, da wasu mutum biyu a gaban kotu bisa zarginsu da karkatar da naira biliyan biyu da rabi.
Rundunar yan sandan jihar Ogun, ta bayyana cewa wata mata, Bilkisu Kazeem, ta rasa ranta a musayar wuta tsakanin jami’anta da masu garkuwa da mutane a ranar Juma’a.
Jam'iyyar PDP ta yi martani kan tsige kakakin majalisar dokokin jihar Ogun da yan majalisar suka yi. Jam'iyyar ta yi nuni da cewa matakin ya dace.
Tsohon shugaban majalisar dokokin jihar Ogun, Oluomo, ya ce bai tsigu ba, inda ya bayyana matakin raba shi da shugabancin majalisa a matsayin haramun a dokance.
Tsigaggen kakakin majalisar dokokin jihar Ogun, Olakunle Oluomo, ya garzaya gaban babbar kotun jihar domin ya kalubalancir tsige shi da yan majalisa suka uyi.
Mamban majalisar dokokin jihar Ogun ya bayyana asalin dalilin tsige kakakin majalisar daga mukaminsa, ya ce shi kaɗai ke kashe kuɗin da aka ware wa majalisa.
Tsohon hadimin Atiku Abubakar kuma dan takarar gwamna a Ogun, Otunba Segun Sowumi ya maka jami'yyar PDP da shugabanninta a kotu kan saba dokar jami'yyar.
Ogun
Samu kari