Ogun
Kotun Koli da ke zamanta a birnin Tarayya, Abuja ta yi hukunci kan shari'ar zaben gwamnan jihar Ogun da ake kalubalantar sakamakon zaben jihar a watan Maris.
Wani lamari mara dadi ya faru a barikin Alamala da ke Abeokuta, babban birnin jihar Ogun a ranar Litinin 12 ga watan Janairu yayin da wani soja ya bindige kansa.
Rundunar sojin Najeriya ta fito fili ta yi magana kan jami'in sojan da ya bindige kansa har lahira a jihar Ogun. Rundunar ta ce harbin na kuskure ne.
Tsohon mataimakin Sifetan 'yan sanda a Najeriya, Okoye Ikemefuna ya riga mu gidan gaskiya a ranar 7 ga watan Janairun wannan shekara bayan fama da jinya.
Yayin da kotun koli ke shirin yanke hukunci a shari'ar zaben jihar Ogun, Gwamna Abiodun, mataimakinsa, kakakin majalisa da muƙarrabai sun koma addu'ar neman nasara.
Kotun Koli ta tanadi hukunci kan shari'ar zaben gwamnan jihar Ogun inda Gwamna Dapo Abiodun ke jagoranta bayan sanar da sakamakon zaben watan Maris.
Malaman addinin Musulunci da Kiristanci sun gargadi 'yan Najeriya kan biyan kudaden haraji inda suka ce saba hakan babban zunubi ne a wurin Allah.
Wasu miyagun yan bindiga da ake kyautata zaton yan kungiyar asiri ne sun aikata ta'addanci a jihar Ogun. Yan bindigan sun halaka basarake har lahira.
Jami'an yan sanda a jihar Ogun sun kama wani Fasto mai suna Clinton John, bisa zarginsa da cin zarafin wata yar yarinya a yankin Agbado dake jihar.
Ogun
Samu kari